Abun Al Ajabi
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatinsa za ta tabbatar da ganin doka ta yi aiki kan dan kasar China da ake zargi da kisan yar jihar Ummita.
Labarin kashe Ummita da saurayinta dan China yayi ya firgita wata matashiyar budurwa wacce itama tana da saurayi dan kasar waje, a yanzu haka ta rasa sukuni.
Wata matashiyar budurwa mai suna Salma ta shiga halin damuwa bayan samun labarin auren saurayinta da suke soyayya da juna. Matashin ya auri wata ba ita ba.
wata yar Najeriya mai suna Afolashade Shakirat ta bayyana yadda mai aikinta ta gabatar mata da tsabar kudi har N100,000 wanda ta dungi lalewa tana tara mata su.
Al’ummar unguwar Janbulo dake karamar hukumar Kumbotso ta jihar Kano suka wayi gari da wani mummunan al’amari na kisan wata matashiya budurwa mai suna Ummita.
Asibitin koyarwa na jami'ar Benin,UBTH sun rike gawar matashiyar yarinya mai shekaru 12 mai suna Glory Ekeleyede saboda iyayent sun kasa biyan kudin asibitinta.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayan bayyanar bidiyon wasu ma'aurata yan Najeriya mazauna UK da suka samu sabani, matar ta fatattaki mijin daga gida.
Cike da nauyin zuciya, an gano wani dan Najeriya yana sharban kuka wiwi kamar karamin yaro yayin da yake kallo aka yi gwanjon motarsa ga wani a jihar Lagas.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu a shafukan soshoyal midiya bayan ganin wani bidiyo na wata matashiyar budurwa da ke amfani da jaririn bogi tana bara Lagas.
Abun Al Ajabi
Samu kari