Abuja
Jigon NNPP kuma ɗaya daga cikin shugabanninta na ƙasa, Robert ya bayyana cewa har yau Kwankwaso mamba ne a jam'iyyar domin BoT bai isa ya dakatar da shi ba.
Shugaban kamfanin mai na NNPC. Mele Kyari ya bayyana yadda kamfanin ya yi asara bayan raguwar amfani da mai a kasar da kaso 30 cikin dari bayan cire tallafi.
Hadimin Atiku Abubakar na yaƙin neman zaɓen shugabancin ƙasa a zaɓen da ya gabata, Daniel Bwala, ya ce Wike ya karbi muƙamin minista ne domin yi wa abokan.
Tsoffin 'yan takarar shugaban kasa a Najeriya sun roki Shugaba Tinubu ya taimake su da mukaman gwamnati don kawo ci gaba, sun bayyana dalilin kin shiga kotu.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya buƙaci masoya da masu fatan alkairi da kar su kashe kudi wajen taya shi murnar zagayowar ranar haihuwarsa a jaridu.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC ta shirya shiga yajin aiki a ranar Talata 5 ga watan Satumba kan halin da mutane su ke ciki tun bayan cire tallafi a kasar.
Hadimin Atiku Abubakar wato Daniel Bwala, ya lissafowa Minista Nyesom Wike muhimman wuraren da ya kamata ya rushe a rushe-rushen da yake yi a birnin Abuja.
Ministan wasanni a Najeriya, John Enoh ya tattara komai na shi tare da mayar da ofishinsa filin wasa na MKO Abiola a Abuja don sanya ido kan ci gaban wasanni.
Lauyan ‘dan kasuwar da aka ruguzawa gini a Abuja ya fitar da jawabi, ya musanya ikirarin FCTA a karkashin Nyesom Wike. Alhaji Muhammad Kamba zai tafi kotu.
Abuja
Samu kari