Abuja
Yayin da ake ta yada cewa Bola Tinubu zai sauya Kashim Shettima a matsayin mataimakinsa, dan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya gargade shi kan daukar wannan mataki.
Shahararren dan kasuwa, Atedo Peterside ya caccaki hedikwatar 'yan sanda a Abuja da ta gayyaci Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi, don bincike kan kashe-kashen Sallah.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ana hasashen farashin man fetur zai sauka a Najeriya, biyo bayan faduwar farashin danyen man Brent a kasuwar duniya zuwa $65 a ganga.
Rahotanni sun ce Sufeto-Janar na ‘Yan sanda, Kayode Egbetokun, ya sauya AIG Usaini Gumel daga Zone 7 Abuja zuwa sashen kula da lamuran al'umma na rundunar.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya karyata jita jitar cewa ya yanki jiki ya fadi a Abuja. Wike ya ce yana cikin koshin lafiya kuma masu masa fatan za su riga shi mutuwa.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce za ta fitar da hujjoji da za su gaskta cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya nemi ya yi lalata da ita.
Akpabio ya musanta zargin Abbo na korar sanatoci 5 daga majalisa. Ya bayyana cewa zai ci gaba da shugabanci mai ma’ana don ci gaban kasa da gina dimokuradiyya.
An miƙa Janar Tsiga da mutane 18 da aka ceto ga Nuhu Ribadu bayan ya shafe kwanaki 56 a hannun ‘yan bindiga. Ribadu ya yabawa jami’an tsaro kan wannan nasarar.
Rundunar sojin Najeriya ta sha alwashin raba Bello Turji da numfashi nan da ba daɗewa ba bayan kisan manoma 11 da ya yi a yankin ƙaramar hukumar Isa a Sokoto.
Abuja
Samu kari