Abuja
Shugaban jam'iyyar APC mai mulki na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya buƙaci 'yan kasuwa da su bai wa ministan birnin tarayya Nyesom Wike haɗin kai wajen yin.
Jigon jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa da izinin jam'iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da Shugaba Bola Tinubu a kasar Faransa kwanakin baya.
Kasar Najeriya ta yi nasarar biyan bashin makudan kudade har na Dala biliyan 1.17 ga kasashen Sin da Faransa da kuma Bankin Duniya cikin watanni shida kacal.
Tsohon ministan harkokin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya ce ko kadan bai yi mamakin faruwar juyin mulki ba a kasar Gabon inda ta ce sauran kasashe su shirya.
Hukumar Rarraba Kudaden Shiga ta kasa, RMAFC ta bayyana cewa shugaban alkalan Najeriya yafi mataimakin shugaban kasa da shugaban majalisar Dattawa samun kudi.
Kwanaki bayan Nyesom Wike ya shiga ofis, an yi rugu-rugu da babbar kasuwa. Wannan ya na cikin yunkurin da ake yi na dawo da martabar Abuja bayan canjin gwamnati
Shugaban ƙasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sake yin wasu sabbin muhimman naɗe-naɗe a gwamnatinsa. Mai magana da yawun shugaban cif Ajuri Ngelale ne ya sanar.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya bayyana cewa yanzu haka gwamnatinsa na kan tattaunawa da 'yan bindiga domin ganin sun ajiye makamai saboda a samu.
Gwamnatin shugaban ƙasa Bola Tinubu ta sanar da shirin biyan diyyar N825m ga ƴan asalin birnin tarayya Abuja, a dalilin rushe filayensu da za ta yi a birnin.
Abuja
Samu kari