Abuja
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Kamfanin MRS ya kara farashin man fetur zuwa N930 a Lagos da N960 a Arewa yayin da ake cikin bukukuwan sallah.
Yayin da Atiku Abubakar ya soki halayen Nyesom Wike, Hadiminsa, Lere Olayinka ya musanta ikirarin dan takarar shugaban kasa a PDP kan zaben 2023.
Ministar al'adun Najeriya Hannatu Musa Musawa ta yi Allah wadai da kisan gillar da aka yi wa Hausawa 'yan Arewa a jihar Edo. An kashe mutanen ne suna dawowa Arewa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fito ya yi magana kan dalilinsa na soke takardar mallakar filin jam'iyyarsa ta PDP a birnin Abuja.
Minista Wike ya raba buhunan shinkafa 10,000 ga addinai da makarantu a Abuja don Ramadan, inda shugabanni suka gode, suna cewa zai taimakawa mabukata.
Shugaba Tinubu zai yi bikin zagayowar ranar haihuwarsa ta hanyar shirya taron addu’o'i a Abuja, inda ya bukaci ‘yan Najeriya su yi addu’a domin zaman lafiya.
Babban malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Isa Ali Pantami ya fashe da kuka yayin da yake kwararo addu'o'i a wurin rufe tafsirin Alkur'ani na Ramadan.
Yayin da ake ta kokarin kirkirar sababbin jihohi a Najeriya, Majalisar Wakilai ta amince da karatu na biyu na kudirori hudu da ke neman kan lamarin a Abuja.
Masanin taurari a Najeriya Simwal Usman Jibrin ya bayyana cewa ranar Asabar za a haifi jinjirin watan Shawwal. Ya ce sai dai ba lallai aga watan a ko ina ba.
Abuja
Samu kari