Abuja
Hadimin shugaban Najeriya, Malam Bashir Ahmaad ya na ganin wasu masu tir da tsarin canjin kudi sun tara makudan kudin da ba za su iya maida su bankin CBN ba.
Remi Tinubu, mai dakin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, Asiwaju Bola Tinubu, ta ce ba kudi suke da shi ba kama yadda ake zato.
Mr Godwin Emefiele, shugaban babban bankin Najeriya CBN ya isa fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis 16 ga watan Fabrairu bayan sanarwar Buhari.
Rahoton da muke samu da safiyar Laraban nan ya bayyana cewa wasu tsageru sun shiga kauyen Manu a yankin Abaji, Abuja, sun kashe rayuka biyu, sun sace wasu.
A yau ne aka zauna a kotu don duba yiwuwar tsawiata wa'adin daina amfani da tsoffin Naira. Kotun koli ta yi hukunci, ta bayyana lokacin da za a ci gaba da zama.
An kama wani mutumin da ke ikrarin cewa, shine shugaban hukumar EFCC, don haka ya karbi kudade masu yawa a hannun wani mutum don ya taimaka masa a kasar nan.
Ccocin Abuja ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa faston cocinsa ya bayyana a gaban jama'a rike da mugum makami AK-47. 'Yan sanda sun kama faston da dan sanda.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, an kama faston da aka gani yana rataye da bindiga kirar AK-47 a Abuja. An bayyana yadda batun ya faro da kuma inda yasamo.
Lamarin da muke samu daga majiya mai tsuhe ya ce, wani fitaccen kantin siyayya a Abuja ya hakura da karbar tsoffin kudade yayin da kotu tace a ci gaba da karba.
Abuja
Samu kari