Abuja
Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya na Abuja, sun sanar da karkatar sa zirga-zirgar ababen hawa kafin zaben fitar da gwani na takarar shugabancin kasa.
Rundunar yan sandan Najeriya ta Abuja ta ce tana bincike kan kashe wani mutum da aka yi bisa zargin yin batanci a ranar Asabar a unguwar Lugbe a Abuja. Hakan na
Lugbe, Abuja - Wasu matasa a ranar Asabar sun hallaka wani dan kungiyar Bijilante kan zargin kalaman batanci ga Manzon Allah (SAW) a birnin tarayya Abuja..
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Mallam Muhammed Bello, ya umarci hukumomin tsaro su damƙe ko waye ya zo neman a saki me aika ta babban laifi a Abuja.
Wani magoyi bayan 'dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP,Atiku Abubakar, wanda ba a riga an gano ko waye ba ya yanke jiki ya fadi a sakateriyar PDP.
Yan sanda a Abuja a safiyar ranar Laraba 1 ga watan Yunin 2022, sun ceto mutane hudu daga mabuyar masu garkuwa a Dutsen Dudu a unguwar Kuje sun kuma lalata mabo
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta'annadi EFCC ta na neman wani toshon ɗan majalisar tarayya ruwa a jallo bisa tsallake beli da kauce wa sharia
Wani 'dan Najeriya mai shekaru 36 da ke zaune a Italy, Nwakanma Uche, ya kasayar da sunkin kwayar heroin guda 95, bayan jami'an NDLEA sun tistiye shi a Abuja.
Sama da yan babur 100 da aka fi sani da Okada a birnin tarayya sun dira rukunin gidajen Gidajen Same Global dake unguwar Kabusa don rama kisan abokan aikunsu 2.
Abuja
Samu kari