Bola Tinubu
Obahiagbon ya bayyana magoya bayan Peter Obi a matsayin yan Najeriya da suka gaji da yan siyasa na yanzu kuma suke son wani sabon abu. Jigon na jam'iyyar APC ya
Gabannin babban zaben shugaban kasa na 2023, Sanata Kashim Shettima ya yi kira ga al'ummar arewa a kan su zabi Bola Ahmed Tinubu, a matsayin shugaban kasa.
Taron da za a yi tsakanin tawagar Wike da Tinubu a mako mai zuwa kamar yadda majiyoyi suka ce, za a gina ne kan yarjejeniyar aikin da suka fara a makonni 2.
Kungiyar Asiwaju Ahmed Bola-Shettima presidential support group ta bayyana cewa idan Bola Tinubu ya zama shugaban kasa, zai baiwa Kiristoci mukamai masu tsoka.
Za a ji labari cewa Gwamnan jihar Ribas watau Nyesom Wike da kuma takwarorinsa na jihohin Oyo da Benuwai, Seyi Makinde da Samuel Ortom sun hadu a birnin Landan.
A yankin Kudu maso Yammacin Najeriya, tsohon gwamnan na Legas sananne ne wajen kitsawa da daura wasu fitattun 'yan siyasa a kujeru daban-daban, musannan a APC.
Bishop Mathew Kukah, Archibisjop na Sokoto, ya yi magana kan irin mutumin da ya kamata yan Najeriya su zaba don shugabancin kasar a 2023. Malamin addinin da ake
'Dan takarar kujerar shugabancin kasa a APC, Bola Tinubu, ya jajanta wa Gwamna Ganduje, kan rayukansu da aka rasa a rushewar gini mai hawa uku a kasuwar Beirut.
Mambobin kungiyar Next Level Consolidation Forum, wata kungiyar masoya Tinubu, sun bayyana cewa dan takaran kujeran shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari