Bola Tinubu
A kokarinsu na nuna ɓacin rai da matakin tsayar da yan takara mabiya addini ɗaya, Babachir Lawal da Yakubu Dogara sun sha alwashin ganin bayan shirin APC a 2023
Mutum hudu cikin wadanda za su yi takara a zaben 2023 karkashin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, a Jihar Osun, a ranar Laraba sun bayyana goyon bayan
Jam’iyyar Peoples Democratic Movement da INEC ta soke rajistarta da Muslim/Christian Youths & Elders Forum and Genuine Governance Group (GGG) suna tare da APC.
Dan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar PDP ya ƙara samun koma baya bayan tsagin Wike sun tsame kansu, tafiyar siyasarsa da wasu kungiyoyi sun watsi da shi
Shugaban jam'iyyar Kwankwaso mai kayan marmari, Rufai Ahmed Alkali, ya cedan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu,likimo zai dunga yi idan ya lashe zabe.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya ce matasa ne za su tafiyar da gwamnatin Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC idan aka zabe shi a 2023.
Rotimi Akeredolu shi ne wanda zai jagoranci yakin neman zaben jam’iyyar APC a Kudu maso yamma. Sakataren yada labaran Gwamnan yace an zabe shi tun a Agusta.
Ganin fiye da 70% na al’umma matasa ne, Janar Tukur Yusuf Buratai (rtd) yace jam’iyyar APC za tayi galaba a 2023, tsohon sojan, ya yi kira a zabi Bola Tinubu.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta yi watsi da karar da jamiyyar PDP ta shigar na neman a soke takarar Bola Tinubu na jamiyyar APC da Peter Obi na LP
Bola Tinubu
Samu kari