Bola Tinubu
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya ba 'yan Najeriya shawari kyauta, ya su kiyayi kansu su yi watsi da 'yan takarar zaben badi.
Abokin takarar Tinubu a zaben 2023, Kashim Shettima ya bayyana abubuwan da kasar nan ke bukata daga shugaban da zai gaji Buhari a 2023 don kawo ci gaba Najeriya
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na a yankin Kudu maso Yamma, Mr Isaac Kekemeke ya bayyana kwarin gwiwarsa ga lashe zaben Tinubu a zaben 2023 mai zuwa badi.
Gwamna Abubakar Sani Bello,ya ce da ace yana da iko da babu makawa takwaransa na jihar Ekiti, Kayode Fayemi zai nada a matsayin magajin shugaban kasa Buhari.
Yayin da ake ta jiran shekarar 2023 don kada kuri'u da zaben shugaban kasa, an yi wani bincike dake nuna akwai yiwuwar Peter Obi ya lashe zaben mai zuwa...
Malamin addini kuma shugaban kungiyar YPN, Fasto John Desmond, ya nuna goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Bola Tinubu Ya Kafa Kwamitocin da Za Su Taimaka Masa a 2023 a Kudu Maso Yamma. Rotimi Akeredolu da Adeniyi Adebayo za su shugabanci kwamitocin neman zaben APC.
‘Dan takarar gwamna a NNPP yana ganin babu wanda zai samu galaba a tashin farko. Suleiman Hunkuyi yana ganin dole sai APC, PDP, NNPP, LP sun je zagaye na biyu
Babban jigon jam'iyyar APC, Prince Tajudeen Olusi, ya gargadi masu zolayar dan takarar shugaban kasa, Tinubu, kan lafiyarsa. Ya ce kowa na da rashin lafiya.
Bola Tinubu
Samu kari