Bola Tinubu
Tsohuwar ‘yar kwamitin neman zabe a APC, Najaatu Mohammed ta tona asiri, ta ce Gwamnonin APC suna so Bola Tinubu ya rike masu kai, suyi wasa da wutsiyar maciji.
Jam’iyyar APC ta yi watsi da batun cewa arewa za ta yi zabe bisa la’akari da addini a zaben 2023 yayin da take martani ga furucin kakakin PDP, Dele Momodu.
Diraktan sadarwa na kwamitin kamfen jam'iyyar PDP, Mr Dele Momodu, ya bayyana cewa Tinubu ba Musulmin gaske bane kuma yan arewa ba zasu zabe musulmin boge ba.
APC ta fadawa Gwamna Bala Mohammed ya soma rubuta wasiyyarsa ta karshe. Jam’iyyar APC ta shirya karbe Bauchi daga hannun PDP, ta aikawa Gwamnan na PDP sako
Kusa a tafiyar Bola Tinubu, Abayomi Mumuni wanda ya taba yin jam’iyyar CPC ya ce Tinubu bai samun goyon bayan da ake sa rai daga wajen Muhammadu Buhari a 2023.
Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a zaben 2023 da ke tafe ya yi wata ganawa ta musamman da malamai da shugabannin addini a Bauchi
Gwamnan jihar Kogi ya bayyana matsayarsa game da halin da ake ciki da yadda ake yada jita-jitan ya kaura daga layin Bola Ahmad Tinubu nan da zaben 2023 me zuwa.
Darektan dabarun sadarwa na kwamitin PDP ya ce tarihi ya na nuna nasarar PDP, ya ce duk lokacin da ‘Dan Arewa da ‘Dan Kudu ya tsaya zabe, mutumin Arewa ke ci.
Jam'iyyar APC mai mulki ta maida martani ga kiran da PDP ta yi jiya ga EFCC da NDLEA su kama Tinubu, kwamitin kamfen APC ya ce duk borin kunya Atiku ke yi.
Bola Tinubu
Samu kari