Bola Tinubu
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya karyata labarin da ke yawo vewa ya janye daga kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban ƙasa na APC, Tinubu.
Hasashe sun nuna cewa Gwamna Yahaya Bello ya shiga halin fargaba kan zamowar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu Shugaban kasa, saboda lissafinsa siyasar jihar Kogi.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC mai mulki, Bola Ahmed Tinubu, ya roki mazauna Jigawa su jefa masa kuri'u idan suna son samun zaman lafiya.
Sanata Shehu Sani, jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, kuma tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya yayi martani kan hoton Bola Tinubu da aka ce yana barci
Manyan taurarin jaruman Kannywood da suka hada da Ali Nuhu, Adam Zango, Daushe da sauransu sun bayyana goyon bayansu ga Bola Ahmed Tinubu na APC a zaben 2023.
Sanata Chimaroke Nnamani mai wakiltar mazabar Enugu ta gabas yace dakatar da shi da babban jam'iyyar hamayyar tayi kan zargin cin amanar jam'iyya ya saba ka'ida
Omoyele Sowore, dan takarar shugaban kasa na jamiyyar African Action Congress (AAC), ya zolayi Bola Tinubu dan takarar shugaban kasa na APC kan barci wurin taro
Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya karyata rahoton da ya fito da dandalin sada zumunta na cewa yana goyon bayan takarar Peter Obi, dan takarar LP
Mun kawo jerin wadanda da suka yi watsi da takarar Bola Tinubu. A ciki akwai tsohon Gwamnan Imo da ya yi husufi har ta kai ana rade-radin ya sauya-sheka ne.
Bola Tinubu
Samu kari