Bola Tinubu
An hana PDP kamfe, an kori ‘yar takarar Gwamna yayin da ta je yakin zabe a Legas. Jam’iyyar hamayya ta PDP ta ce ba kowa ya kitsa aikin nan ba sai Abolanle Bada
Gwamnan APC a Arewacin Najeriya ya bayyana halin da ake ciki game da jita-jitan wasu gwamnoni na shirin cin dunduniyar Tinubu nan da zaben shugaba kasa na bana.
Asiwaju Ahmed Tinubu ya yi wasu babatu da ya je jihar Ogun, ‘Dan takaran na jam’iyyar PDP ya ce bai kamata ayi wasa da kalaman da Bola Tinubu ya yi a Ogun ba.
Kakakin Coalition of United Political Parties (CUPP)a Delta, Prince Henry Eze ya bada sanarwar goyon bayan Atiku Abubakar ne saboda manufofinsa da tafiyarsa.
Dan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana shirinsa ga yan gudun Hijira idan har Allah ya ba shi mulki a zaben 2023.
Naja'atu Mohammed, tsohuwar hadimar Asiwaju Bola Tinubu wacce ta fita daga APC a baya-bayan ta bayyana cewa ta zabi Atiku kan Obi ne don yafi shi karbuwa a kasa
Ayodele Adewale,sakataren shirye-shirye na APc yace wannan motocin kudin da suka shiga gidan Tinubu jajiberin zaben 2019 batan kai suka yi,basu da alaka da shi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya sha alwashin cewa yara ba za su sake bacci da yunwa ba idan ya zama magajin Buhari a 2023.
Tsohuwar daraktar kwamitin yakin neman zaben Tinubu, Naja'atu ta yi ikirarin cewa dan takarar shugaban kasa na APC kansa kawai ya sani, Najeriya bata gabansa.
Bola Tinubu
Samu kari