Bola Tinubu
Festus Keyamo ya ce abin da Naja’atu Mohammed ta fada a game da Bola Tinubu ba gaskiya ba ne bayan ta fito tana cewa ‘dan takaran bai da cikakken koshin lafiya.
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, yan takarar manyan kujeru a jihar Zamfara karkashin Labour Party sun fice zuwa APC.
A cewar jigon siyasa kuma tsohuwar mai fada a ji a APC, Aisha Buhari na daga cikin mutanen da ke hana ruwa gudu a fadar shugaban kasa. Ta bayyana ta yaya ne.
Festus Keyamo da Rt. Hon. Yakubu Dogara sun samu sabani a Twitter. Dogara ya samu kan shi yana cacar baki da Ministan kwadago, Festus Keyamo a kan Bola Tinubu.
Shugaba Buhari ya bayyanawa yan Najeriya cewa yana son Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya gaje shi yayin kamfen a Nasarawa
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a zaben 2023, ya fada wa al'ummar jihar Ekiti cewa wadanda suka rufe musu kudi za su bude
Da ya je kamfe a Ekiti, an ji labari Bola Tinubu ya bude baki, ya fallasa dalilin kirkiro wahalar man fetur da karancin Nairori, yana mai sukar Gwamnatin Buhari
Nasir El-Rufai ya yi magana kan mutanen da ya ce su na yakar Bola Tinubu. Gwamnan mai shekaru 62 ya yi kaca-kaca da mutanen da ake yi wa kallon Dattawan Arewa
Manyan jihohi 5 mafi yawan masu rijistan zabe na iya yin tasiri sosai a wajen damammakin da Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi ke da shi a zabe mai zuwa.
Bola Tinubu
Samu kari