Bola Tinubu
Fitacciyar jarumar Nollywood, Eniola Badmus ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya saboda wani hoton dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu da ta saki.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na APC ne zai kawo sauyi mai ma'ana a shekarar nan idan aka zabe shi ya gaji Buhari. ga dalili.
Wani rahoto dake zuwa ya ce Aisha Buhari, matar shugaban kasa ta amince da ikirarin Gwamna El-Rufai na cewa akwai na kusa da Buhari da ke yi wa Tinubu manakisa.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa al'ummar Najeriya sun gaji da mulkin shugaba Buhari saboda haka suka fara jifarsa da duwatsu amma hakan gaskiya bai dace ba..
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana cewa aikin shugaban kasa babban aiki ne ja da bai kamata mutane 'yan shekaru 40 zuwa 50 su nemi yin sa ba.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan Najeriya, Wasiu Abiodun ya ce bayanan sirri sun nuna masu hadarin taron da aka shirya, dole aka dakatar da shi
A makon nan, ‘Dan takaran Shugabancin Najeriya a Jam’iyyar APC, ya soki gwamnatinsu da kan shi. Asiwaju Bola Tinubuu sun samu $1 a kan N200, yanzu ta koma N800.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wani jigon APC a jihar Katsina ya lallaba ya fice daga jam'iyyar a daidai lokacin da zabe ke shirin kankama a nan kusa.
Marigayi Sarkin Dutse, Alhaji Nuhu Muhammad Sunusi ya karba bakuncin Tinubu a fadarsa a makon da ya gabata. Ya rokesa da ya kawo karshen matsalar ruwan Dutse.
Bola Tinubu
Samu kari