Bola Tinubu
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa a Najeriya, tsohon shugaban hukumar NHISA, Farfesa Usman Yusuf ya ce mutanen Katsina ba za su zabi Bola Tinubu ba.
Gabannin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, tsohon shugaban hukumar NHIS, Farfesa Yusuf, ya yi ikirarin cewa babu gwamnan arewa da zai iya kawowa Tinubu jiharsa.
Gwamnan Kaduna ya zargi mutanen da ke zagayen shugaba Muhammadu Buhari da hana zabe, ya ce ‘Yan fadar Shugaban kasa su na shirin kafa gwamnatin rikon kwarya.
Ana saura kwanaki 12 bababn zaben shugaban kasa wanda za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, jam'iyyar Labour Party ta rushe tsarinta a cikin jam'iyyar APC.
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa ya bayyana kwarin gwiwar cewa, jihohin Arewa maso Yamma za su ba Tinubu kuri'unsu a zaben bana saboda wasu dalilai.
Femi Fani-Kayode ya zargi Atiku Abubakar da shirya kifar da gwamnati. Hukuma na neman jigon APC bayan cewa ana shirin juyin-mulki, ya cire Atiku daga zargi.
‘Dan takaran kujerar shugaban kasa a jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar yana so Jami’an tsaro su kama Darektan yakin zaben APC kan zargin kifar da gwamnati.
Yaron Tsohon Gwamnan Adamawa, ya fadi abin da Bola Tinubu yayi wa Mahaifinsa shekaru 10 da suka wuce. Abdulaziz Nyako ya ce dole zai goyi bayan takarar APC.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, yace duk labaran kanzon Kurege ne ke yawo kan cewa zai kara aure. Yace Remi Tinubu ta ishesa.
Bola Tinubu
Samu kari