Bola Tinubu
Shugaba Muhammadu Buhari yayi kira ga 'yan Najeriya da su zabi Bola Ahmed Tinubu saboda ya matukar fahimtar matsalolin Najeriya kuma zai iyaa magannnce su.
Mako daya bayan dakatad da shi, uwar jam'iyyar PDP ta kammala sallamar Sanata Chimaroke Nnamani, tsohon gwmanan jihar Enugu daga jam'iyyarta saboda abu guda.
Shugaban North-South Progressive Alliance ya ce Sabi’u Yusuf ne yake duk abubuwan da ake ganin domin a karya Bola Tinubu a 2023, hakan yana neman kai shi kotu.
Kungiyar kamfen din Bola Ahmed Tinubu, ;dan takarar shugaban kasa a APC, ta soke gangamin yakin neman zaben da za ta yi a jihar Kano na mako mai zuwa,ba dalili.
Kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar, ya ce Bola Tinubu ya jawo Mutanensa su na zagin Shugaba Muhammadu Buhari, ya kuma abin da ya sa Tinubu yake hakan.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya bayyana abin da yake so daga sarkin Musulmi na goyon baya, sarkin ya bayyanar masa komai.
Yayin da gangar babban zaben kasar ke kara kadawa, jam'iyyar PDP mai adawa a kasar ta rasa dubban mambobinta, inda suka koma inuwar jam'iyyar APC mai mulki.
Yayin da zabe ya rage yan kwanaki, wasu jam'iyyun siyasa 29 masu adawa a jihar Legas, sun ce sun hangi kyaun goben Najeriya a jikin Bola Ahmed Tinubu na APC.
Gwamna Aminu Tambuwal ya tarbi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a jihar Sokoto yayin da ya je jihar don yin kamfen dinsa.
Bola Tinubu
Samu kari