Bola Tinubu
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party, Datti Baba-Ahmed ya bayyana cewa da shi da Peter Obi ne suka lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2023.
Ana yin jawabin rantsar da sabon shugaban kasa ko zababben shugaban kasa a karo na biyu a bikin kaddamar da sabuwar gwamnati wadda shugaban kasa zai yi a bikin.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya bayyana hasashen makomar gwamnan babban bankin Najeriya Godwin Emefiele a gwamnatin Tinubu.
Mataimakin dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar Labour a zaben da ya gabata Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya yi bayani kan dalilin da yake ganin zai hana.
‘Dan takaran na LP da magoya bayansa da aka fi sani da ‘Yan Obidient za su yi zanga-zanga a Eagle square, Tai Obasi ya tabbatar da ba gaskiya ba ne a wata hira
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai miƙa mulki ga zaɓabɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Tinubu, a ranar 29 ga watan Mayun 2023. Sabuwar gwamnati ta kafu daga nan.
Ana kyautata zaton Tinubu zai yi wasu manyan ande0nade jim kadan bayan rantsar dashi a gobe Asabar 29 ga watan Mayu. An bayyana wadanda zai iya nadawa a gobe.
Asiwaju Ahmed Bola Tinubu, fittacen dan siyasa ne a Najeriya kuma tsohon gwamnan jihar Legas wanda a yanzu shine dan takarar shugaban kasa na APC a zaben 2023.
Ma’aikatar ayyuka na musamman ta fitar da sunayen 'yan siyasa da tsofaffi da Gwamnoni masu-ci da za a ba shaidar girma da Sarakuna da ba su taba samun lambar ba
Bola Tinubu
Samu kari