Bola Tinubu
Shugabannin addinai sun gabatar da shawarwarinsu ga Bola Tinubu, sun bukaci zababben shugaban kasar da ya soke kujerar karamin minista gabannin rantsar da shi.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, ya buƙaci magoya bayansa 'Obidients' da sauran ƴan Najeriya da su zama masu bin doka da oda.
Shugaban kasa Buhari ya ce yan Najeriya sun yi zabi mai kyau ta hanyar zabar Tinubu a matsayin shugaban kasa na gaba, cewa shine mafi cancanta cikin yan takara.
Babban malamin addinin kiristanci na Najeriya, Fasto Tunde Bakare ya bayyana cewa ba zai taba kiran zababben shugaban kasa, Bola Tinubu da shugaban kasarsa ba.
Ibinabo Dokubo ta ce Bola Ahmed Tinubu ya saka mata da zama Minista idan ya hau mulki. ‘Yar siyasar ta ce akalla zai yi kyau a bari ta kawo sunan wanda za a ba.
A rahoton nan, mun kawo SGF, COS da jerin nadin mukaman da Bola Tinubu zai fara yi a karagar mulki. Nan da kusan awa 24, Tinubu ne shugaban tarayyar Najeriya
A halin da ake ciki, saura kwanaki biyu kadai ya rage Bola Tinubu ya karbi mulkin kasar nan daga hannun shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya shage shekaru.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, zai gabatar da jawabin bankwana ga ƴan Najeriya, ranar Lahadi, 28 ga watan Mayun 2023, kafin bikin miƙa mulki ga Bola Tinubu.
Sanata Oluremi Tinubu, ita ce matar zababben shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu. Uwargidan ta Tinubu kuma ita ce sanata da ke wakiltar Legas ta tsakiya.
Bola Tinubu
Samu kari