Bola Tinubu
Yan Najeriya 109 daga kasar Libya ne aka samu nasarar dawo da su gida. Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ce ta tarbesu a filin tashi da saukar jirage.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Sanata George Akume, a matsyain sabon sakataren gwamnatin tarayya (SGF), fadarsa da ke a birnin tarayya Abuja.
Za a ji sabon shugaban kasa ya na so mutanensa sun rike Majalisa. Bola Tinubu zai sa labule da Gwamnoni da shugabannin APC da kuma zababbun Sanatocin jam’iyyar
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya gana da wasu daga cikin ƴan takarar da ke neman shugabancin majalisar wakilai ta 10 a fadarsa da ke birnin tarayya Abuja.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya ce kamata ya yi jam'iyyar APC ta godewa Allah bisa damar da ya ba su a karo na biyu domin su gyara kura-kuransu.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta yi watsi da karar da wasu mazauna Abuja biyar suka shigar na neman hana rantsar da Tinubu matsayin shugaban kasa.
Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar Labour Party, Peter Obi na kalubalantar sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta fitar a zab.
Majalisar dattawa ta amince wa shugaban kasa Bola Tinubu ya nada masu ba shi shawara guda 20, shugaban majalisar, Ahmed Lawan shi ya karanta wannan takarda.
Wata Kungiya a Arewa ta Tsakiya ta ce nada George Akume a matsayin SGF bai wadatar ba, suna son karin mataimakin shugaban majalisar dattawa da ministan Abuja.
Bola Tinubu
Samu kari