Bola Tinubu
Ibrahim Gambari, shugaban ma’aikatan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika mulki ga magajinsa, Femi Gbajabiamila a ranar Litinin, 5 ga watan Yuni.
Sanatoci sun ce ma’aikatun gwamnati sun karbi bashi, amma har yau ba su biya ba. Ana zargin Akanta Janar da sakacin wajen karbo wadannan kudi tun shekarar 2007.
Femi Gbajabiamila wanda zai zama shugaban ma’aikatan fadar gwamnati ya ce an cin ma wasu matsaya a sakamakon zaman da suka yi a Aso Rock kan batun yajin-aiki.
Kungiyar 'Yan Kasuwa, TUC ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kara mafi karancin albashi zuwa N200,000 don rage radadin cire tallafin mai da ya yi a kasar
Tun bayan cire tallafin mai shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi, 'yan Najeriya ke fama da tsadar man fetur a fadin kasar da kuma wahalhalu da dama dalilin hakan.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawa da tsoffin gwamnoni uku, Nyesom Wike, David Umahi da Godswill Akpabio, a fadarsa da kr Abuja.
Wani shaidar jam'iyyar PDP da dan takararta na shugabancin kasa Atiku Abubakar, ya shaidawa kotu cewa Atiku da Tinubu ba su cancanci a ayyanasu a matsayin.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomole ya bayyana shirin gwamnatin tarayya domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur. Oshiomole ya ce za a inganta albashi.
Tsohon gwamnan jihar Rivers a Kudu maso Kudu ya bayyana cewa idan Shugaba Tinubu ya bashi mukami a gwamnatinsa ba zai karba ba har sai ya tuntubi mai dakinsa.
Bola Tinubu
Samu kari