Bola Tinubu
Magoya bayan APC sun shirya gangami a Yola, babban birnin jihar Adamawa domin nuna goyon baya ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, sun karɓi masu sauya sheƙa.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris, ya bayyana cewa martaba da kimar Najeriya na sake dawowa a idon duniya a karkashin shugabancin Bola Tinubu.
Hukumar gudanarwa ta Abuja watau FCTA ta shirya kaddamar da fara aikin gina hediwaktar hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC, lauyoyi sun fara martani.
Kungiyar Tompolo za ta sanawa Tinubu kuri'u miliyan 10 a 2027. Kungiyar ta ce za ta bi gida gida da kowane lungu da sako domin wayar da kan jama'a.
Ministan babban bijrin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa bai da wata nadama a kan matakin da ya dauka na sanya sunan Bola Tinubu a cibiyar ICC.
Yakin da aka fara tsakanin Iran da Isra'ila ya jawo tashin farashin danyen mai a kasuwar duniya. Hakan zai jawo Najeriya ta samu kudin kasafin 2025 sosai.
Ana ta yada jita-jitar cewa ba a rera taken Najeriya ba a ranar dimukraɗiyya da Bola Tinubu ya ziyarci gamayyar majalisa domin yin jawabi na musamman.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce idam har jam'iyy]n adawa za su ci gaba da sukar gwamnatin Tinubu, to haɗin kai sai dai su hanga daga nesa.
Shugaban kungiyar gwamnonin PDP kuma gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce idan ba a yi dagaske ba Najeriya na iya faɗawa tsarin jam'iyya ɗaya.
Bola Tinubu
Samu kari