Bola Tinubu
Solomon Dalung ya kare sabbin shugabannin ADC tare da musanta zargin kwace jam’iyyar, yana mai cewa babu bidiyon David Mark da ke nuna yana cusa kudi a aljihu.
A labarin nan, za a ji cewa babban Fasto a Najeriya, kuma Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ya gargadi APC kan ADC.
Buba Galadima ya ce duk da cewa wasu jam'iyyu kamar PDP, APC da ADC na neman hada kai da Rabiu Kwankwaso amma yana nan a NNPP har sai lokaci ya yi.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar PDP, tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya bayyana takaicin yadda aka zurawa Nyesom Wike ido yana abin da ya ke so.
Atiku Abubakar ya ce gazawar Bola Tinubu ce ta jawo Donald Trump ya ki gayyatar Najeriya taron kasashen Afrika. Atiku ya ce darajar Najeriya ta zube karkashin Tinubu
Tsohon minista a gwamnatin Muhammadu Buhari, Hadi Sirika ya karya ikirarin Nyesom Wike da Bayo Onanuga na cewa ya bar APC ya shiga hadakar 'yan adawa a ADC.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya ce kawancen ADC ba shi da ƙarfi ko daidaito don fuskantar Bola Tinubu a 2027, ya ce PDP ce kaɗai ke da karfin takalar APC.
Yayin da aka fara shirye-shiryen zaɓen 2027 a Najeriya, Gwamna Bassey Otu na Cross River ya sha alwashin cewa jihar za ta bai wa Tinubu kashi 96 cikin 100 na kuri’u.
Yayin da ake shirin hadaka domin kwace mulkin Bola Tinubu, tsohon gwamann Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce APC ce ke kulla makirci domin hana hadin gwiwa.
Bola Tinubu
Samu kari