Bola Tinubu
An yi ta yada rade-radin cewa Bola Ahmed Tinubu zai sauya Kashim Shettima a matsayin mataimaki a zaben 2027 da ke tafe a nan gaba wanda fadar shugaban ta karyata.
Aregbesola ya sauya akida daga na hanun daman Tinubu zuwa sakataren ADC, bayan lalacewar dangantakarsu, yana mai alƙawarin gina jam'iyyar gabanin zaɓen 2027.
Peter Obi ya mika bukatar yin takara wa'adi daya ga gamayyar 'yan adawa a Najeriya. Obi ya ce zai yi takara sau daya ba tare da yin tazarce ba a 2031.
A labarin nan, za a ji cewa har yanzu ana samun manyan yan siyasa da ake ganin za su maye gurbin Dr. Abdullahi Umar Ganduje bayan da ya yi murabus.
Ƙungiyar adawa ta Atiku ta zaɓi ADC don doke Tinubu a 2027, tare da naɗa David Mark da wasu ƙwararru a matsayin shugabanni, yayin da take kuma neman rajistar ADA.
Wasu 'yan jam'iyyar ADC a Najeriya sun yi watsi da maganar hadakar 'yan adawa da aka kulla. Sun ce ba a tuntube su ba kafin a yi maganar hadaka don kifar da Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa Jama'atul Nasril Islam ta bayyana takaici a kan yadda gwamnatin Bola Tinubu ta zuba ido ana kashe jama'a babu kakkautawa.
Tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola ya ce za su mayar da hankali kan samar ilimi mai inganci da adalci a Najeriya yayin da ya yi jawabin fara aiki a Abuja.
Jam'iyyar APC ta ce 'yan adawa masu kokarin hada kai a ADC ba za su yi tasiri a kan Bola Tinubu ba. Mai magana da yawun APC ya ce su za su yi nasara a 2027.
Bola Tinubu
Samu kari