Majalisar dokokin tarayya
Rt Honorabul Lasun Yussuf, tsohon mataimakin kakakin majalisar dokoki na tarayya, a ranar Alhamis, 7 ga watan Afrilu, ya koma jam'iyyar Labour Party, LP, a huku
Gwamnonin Najeriya za su gana da juna a Abuja domin ganin an samu mafita ga matsalolin tsaro da suka addabi Najeriya. An ce za sau yi ganawar ne a ranar Juma'a.
Ana ci gaba da kai ruwa rana tun bayan dakatarwa da korar Sheikh Nuru Khalid; wani malamin addinin islama da ya samu sabani da kwamitin masallacin da yake liman
Sheikh Nuru Khalid ya gamu da fushin 'yan kwamitin masallaci, inda suka dakatar dashi saboda fadin abin da ya saba da abin da ransu ke son ji. 'Yan Najeriya sun
An yi wata takaitacciyar dirama a ranar Alhamis, 32 ga watan Maris a zauren majalisa tarayya yayin da ake tsaka da zama.Momah ya bayyana kirji bude a majalisar.
Dan majalisar jiha ya yi sallama da kujerarsa bayan da ya sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa ta SDP. Majalisa ta sanar da neman mai maye gurbin kujerarsa.
Majalisar wakilan Najeriya ta caccaka tsinke kan yadda lamurran tsaro ke kara lalacewa, inda suka yi cece-kuce kan yadda ake kashe mutane a kasar nan ba gaira.
Tsohon mataimakin kakain majalisar wakilai na tarayya, Mr Lasun Yusuff, ya ya murabus daga jam'iyyar All Progressives Congress, APC mai mulki a kasa, The Punch
Majalisar dattawa ta tabbatar da sunayen mutane bakwai da shugaban kasa Buhari ya aike mata a matsayin mambobin kwamitin kula da harkokin kudi na bankin CBN.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari