NECO
Hukumar shirya jarabawar kammala sakandari ta Najeriya, NECO ta sanar da sakin sakamakon jarabawar da aka zana a watan Nuwamba da Disamba, inda ta ce jahar Ogun ce kan gaba wajen samun nasara a tsakanin kafatanin jahohin Najeriya.
Hukumar da ke gudanar jarrabawar gama Sakandare NECO ta ceci Sanatan Anambra, Ifeanyi Ubah, da kotu ta tsige daga Majalisar Dattawa saboda rashin takardu.
Hukumar jarrabawar NECO ta rike sakamakon jarrabawar dalibai sama da 30,000 a makarantun gwamnatin jihar Neja, saboda rashin biyan kudin jarrabawarsu da gwamnatin jihar bata yi ba.
Hukumar jarrabawar kasa ta NECO ta saki sakamakon jarrabawar Yuni/Yuli 2019. A bisa ga sakamakon da hukumar ta saki, dalibai 829,787 wanda ke daidai da kaso 71.59 cikin 100 sun samu kiredit biyar zuwa sama.
Majiyar Legit.com ta ruwaito mukaddashin shugaban NECO, Abubakar Gana ne ya sanar da haka a ranar Laraba, inda yace da fari sun sanya ranar fara zana jarabawar a 15 ga watan Nuwamba, amma a sakamako sauye sauye da aka samu sun dag
Shugaban hukumar NECO, Farfesa Charles Uwakwe ya sanar da fitar da sakamakon a ranar Alhamis 14 ga watan Satumba, inda yace dalibai 1,055,988 ne suka zana jarab
NECO
Samu kari