Yan ta'adda
‘Yan bindiga sun kashe mutane 10 a Ruwi, Bokkos. Rundunar ‘yan sanda ta tura jami’ai, yayin da gwamnatin Filato ke kokarin kawo karshen hare-haren.
Rahotanni suka ce ana zargin kashe Isuhu Yellow wata alama ce ta rikicin da ke tsakanin Aleru da Gide, wanda ke haddasa tashin hankali da asarar rayuka a Zamfara.
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai harin ta'addanci kan jami'an tsaro na hukumar hana fasa kwauri ta kasa. Sun hallaka mutum uku a yayin harin.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne, sun kai hare-hare a wasu sansanonin sojoji a jihar Borno. An samu asarar rayukan jami'an tsaro.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta lalata motocin yaki uku tare da kashe ‘yan ta’adda da dama a wani gagarumin farmaki a yankin Timbuktu Triangle na jihar Borno.
Ministan tsaron Nkasar nan, Alhaji Badaru Abubakar ya bayyana cewa Najeriya ba za ta ci gaba da zuba idanu a kan rashin tsaron da ya addabe ta ba.
An samu mutanen da suka jikkata, bayan wani bam ya fashe a jihar Yobe. Lamarin ya auku ne a cikin daji bayan wani matashi yaje samo itacen girki.
Fashewa ta sake aukuwa a Soku, jihar Rivers, lamarin da ya kara jefa damuwa kan tsaron wuraren hakar mai, yayin da ake kira da a gudanar da bincike.
‘Yan sanda sun kama mutum 12 kan harin masallaci a Rigasa. An ce 'yan daba sun bi wani matashi har cikin masallacin, suka daba masa wuka har lahira ana Sallah.
Yan ta'adda
Samu kari