Yan ta'adda
Sarkin Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna, Alhaji Zubairu Jibril Mai Gwari II, ya ce zuwa yanzu sun ga amfanin matakan da gwamnatin jihar ke dauka kan yan bindiga.
Fusatattun mazauna kauyukan karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara a ranar Laraba sun rufe babban titin Gusau zuwa Funtua domin bayyana fusatarsu kan al'amuran.
Gwamnatin jihar Kaduna ta fitar da rahoton adadin mutanen da aka sace a jihar, da kuma yadda jami'an tsaro suka yi nasarar hallaka 'yan bindiga a fadin jihar.
Sama da 'yan bindiga 50 sojojin Najeriya suka ragargaza har lahira sakamakon luguden wuta ta sama da ta kasa a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna.
Mazauna yankin kasuwar Goronyo da ke jihar Sokoto sun bayyana cewa farmakin da aka kai kasuwar ya kunshi 'yan bindiga daga kungiyoyi daban-daban a jihar Sokoto.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed a ranar Litinin ya zargi 'yan ta'adda da hada kai da wasu sarakunan gargajiya tare da wasu bata-gari cikin jami'an tsaro.
Kwamiti a kasar Amurka ya gano sirri, inda ya bayyana cewa, akwai yiyuwar 'yan bindiga na hada kai da 'yan Boko Haram ne domin su bata sunan gwamnatin Buhari.
Kwanaki sama da 30 bayan sace sarkin Bungudu, ta jihar Zamfara, 'yan bindiga sun sako shi. Rahotanni sun bayyana yadda lamarin ya faru har aka sako sarkin.
Kasar Burtaniya a ranar Juma’a, 15 ga watan Oktoba, ta ba da shawarar tafiye-tafiye ga ‘yan kasarta, inda ta nemi su kauracewa jihohin Najeriya goma sha biyu.
Yan ta'adda
Samu kari