Yan ta'adda
Lamarin da ya auku da dare, yan bindiga sun kashe matafiyi daya da kuma yin awon gaba da wasu matafiyan da dama. Mutane sunji karar harbi a wani kauye dake kusa
An ruwaito kakaakin ma’aikatan cikin gida na Afghanistan Tareeq Arian ne ya bayyana haka a ranar Talata, inda yace asibitin da aka kai harin na masu haihuwa ne.
A ranar Lahadin, kungiyar ta wallafa a shafinta na yanar gizo cewa: “Mayakin mu wanda yayi shahada ya kashe gwamnan gwamnatin kafirci ta Mudug a Galkayo a yau.”
Asibitin Barchi yana yammacin Kabul ne, yankin da mabiya akidar Shi’an Hazara suka fi yawa, wadanda mayakan kungiyar ISIS ke yawan yi ma barazana da hare hare.
Sai dai majiyar Legit.ng ta ruwaito akwai akalla mutane 110 da suka kamu da cutar Coronavirus a kasar Iraqi, kasar da burbushin ISIS suka rage, kuma akwai guda
Shi ma shugaban kasar Turkiyya, Recep Erdogan, a karon farko a ranar Laraba ya sanar ma duniya cewa lallai sun kama matar Baghdadi inda yace: “Mun kama matars, yau na fara fadan wannan, amma bamu yi yayatawa ba.”
Majiyar Legit.ng ta ruwaito ISI ta sanar da haka ne ta gidan talabijin dinta na Amaq, inda aka hangi dan ta’addan nan mai suna Zahran Hashim a gaba gaba, yayin da sauran yan ta’adda ke take masa baya fuskokinsu a rufe.
Yan ta'adda
Samu kari