Yan ta'adda
Sojoji tare da taimakon 'yan sa kai a daren Asabar sun ceto wani dan siyasa da iyalansa bayan musayar wuta da suka yi da 'yan ta'addan inda aka kashe miyagu.
Wasu tsagerun yan bindiga dauke da muggan makamai sun kai farmaki garin Dankade da ke karamar hukumar Danko Wasagu a jihar Kebbi a ranar 14 ga watan Janairu.
Kungiyar Mafarauta da jami'an yan sandan jihar Adamawa sun kakkabe wasu yan fashi daga mafakarsu a yankin Gangtum da ke karamar hukumar Ganye ta jihar Adamawar.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar ragargazar ‘yan bindifa a sansanin su da ke Gwashi,karamar hukumar Bukkuyum da wasu bangarori na dajin Anka da ke jihar.
Mazauna garuruwa biyar da ke karkashin yankin Kurya Madaro a karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara sun tsere daga gidajensu saboda harin yan bindiga.
Mutumin da ya kashe wannan yarinya 'yar makaranta ya bayyana adadin 'ya'yansa, ya kuma mika hakuri ga iyayen yarinyar. Ya bayyana inda ya kai kudin da ya karba.
Rahoton da muke samu yanzun nan ya nuna cewa mayakan kungiyar yan ta'adda, Boko Haram, ta sake kai hari yankin karamar hukumar Chibok a jihar Borno ran Alhamis.
Rundunar Operation Safe Haven dake aikin yaki da ta'addanci a arewa maso tsakiya sun bayyana samun nasarar bindige gawutattun masu garkuwa uku a jihar Filato.
Mayakan ta'addancin Boko Haram a halin yanzu sun cikin wani kauye a karamar hukumar Chibok ta jihar Borno.Wani mai gadi a yankin ya tabbatar cewa na gudun ceto.
Yan ta'adda
Samu kari