Yan ta'adda
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kame wani babban jami'in kungiyar IPOB. An kame shi dauke da makamai da wasu takardun da suke da alaka da aikata laifuka na IPOB
Wasu mayakan Boko Haram sun mika wuya tare da ajiye makamansu a ranar Laraba a garin Gwoza yayin da dakarun sojin Najeriya ke tsaka da ruwan wuta a kan wasu.
Wata sabuwar kungiyar tsageru ta fito a jihar Ribas, ta kai hari wani gidan mai a jihar bayan da ta ba kamfanin man fetur din wa'adin wasu kwanaki don biyan buk
Bincike ya bayyana cewa hare-haren da ake yawan kai wa babban titin Abuja zuwa Kaduna duk ‘yan Boko Haram ne suke kai farmakin, kamar yadda Daily Nigerian tace.
Kasar Amurka ta ce zata ci gaba da tattaunawa da 'yan Taliban kan batutuwan da suka shafi wanzar da zaman lafiya da yaki da ta'addanci a kasar Afghanistan.
Sojoji sun samu nasarar halaka ‘yan bindiga da dama sakamakon wata musayar wuta da suka yi a kauyen Kuzari dake karamar hukumar Sabon Birni a cikin jihar ranar.
'Yan bindiga da suka kai shida a daren Asabar sun tsinkayin garin Olla da ke karamar hukumar Isin ta jihar Kwara inda suka sace wani Olujala Adegboja a jihar.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari wata kwalejin ilimi a jihar Legas, sun hallaka wani dalibi, sun kumakashe wani lakcara a wani yankin jihar ta Legas a makon da ya
Shugaban kwamitin kula da rundunar sojin Najeriya a majalisar dattawa, Sanata Ali ndume, ya jinjinawa runduna ta 25 ta Operation Hadin Kai kan kokarin da sukai.
Yan ta'adda
Samu kari