Yan ta'adda
Gwamna Abubakar Sani Bello na jihar Neja ya bayyana yadda akalla fararen huluna 165, jami’an tsaro 25 da ‘Yan Sa Kai 30 suka rasa rayukansu cikin kwanaki 17.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu son kafa kasar Biafra ne, IPOB a ranar Talata suka afka wata cocin katolika da ke Onitsha, jihar Anambra a kudu maso gabas.
A ƙalla mutane 16 ne suka rasa rayukan su a ranar Juma'ah yayin da wasu waɗanɗa ake zargi da zama ƴan bindiga suka kai hari Danko ƙaramar hukumar Wasagu, Kebbi.
Yan bindigar dajin Gando a karamar hukumar Bukkuyum, Zamafara sun aika wasika zuwa wasu garuruwa tara inda suka nemi su biya harajinsu ko kuma su kai masu hari.
Miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan hari wani yankin jihar Imo, sun fille kan wani tsoho mai shekaru 65 daga bisani suka rataye kansa a kan wata bishiya.
A kalla mutum hudu ne suka rasa rayukansu yayin da wasu masu tarin yawa suka jigata bayan 'yan ta'adda sun bude wa 'yan biki wuta a jihar Kaduna, su kashe 4.
A ranar Lahadi, gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da bude wasu makarantun firamare da sakandaren jihar daga ranar Litinin, 17 ga watan Janairu bayan rufe su.
Mazauna yankin Nahuche da ke karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara a ranar Lahadi sun yi zanga-zanga a Gusau inda suka bukaci hukumomi da su tsananta tsaro.
Daruruwan jama'a mazauna yankin Damari da ke karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna suna gudun hijira bayan 'yan ta'adda a babura sun kutsa yankunan su.
Yan ta'adda
Samu kari