Yan ta'adda
Rahotanni sun bayyana cewa, a halin yanzu an samu fashewar bama-bamai a Kampala, babban birnin kasar Uganda. Ba a dai san musabbabin fashewar ba har zuwa yanzu.
Jama'a masu zama wasu daga cikin kauyukan Borno sun koka da halin da suka samu kansu na tilascin biyan haraji da yan ta'adda suka saka musu a cikin zakkar gona.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kwace yankuna biyar na kananan hukumomin Rafi da Shiroro na jihar Niger cewar Alhaji Ahmed Matane, sakataren gwamnatin jihar Niger.
Wasu mayaka da ake zargin ‘yan ISWAP ne yanzu haka sun kai farmaki karamar hukumar Askira Uba da ke jihar Borno. An gano yadda su ka babbaka gidajen jama'a.
Babban limamin masallacin Ƴangoji da ke ƙaramar hukumar Kwali ta Abuja, ya bayyana uƙuba tare da azabar da ya sha a hannun matasa wadanda suka sace shi a Abuja.
'Yan bindiga sun kutsa fadar Ikpomolokpo na gundumar Gege da ke Ado ta jihar Benue a sa'o'in farko na ranar Litinin,sun kashe yarima tare da tasa keyar gimbiya.
Rahotonni da muke samu sun bayyana cewa, wasu miyagun 'yan bindiga sun farmaki mazauna wani yankin Sokoto. Sun hallaka mutane da yawa a garin inji gwamnan jihar
A karshen makon nan ne wasu 'yan ta'addan ISWAP suka kai hari Borno, suka hallaka jami'an soji da yawa. An kashe wani babban jami'i a yayin harin, wanda shi ne
Samamen da rundunar sojin Najeriya ta kai wa mayakan ISWAP har sansanin 'yan ta'addan ya janyo kisan Birgediya Janar Dzarma Zikusu da wasu sojoji uku a ranar.
Yan ta'adda
Samu kari