Yan ta'adda
Mazauna yankin Mada da wassuu kauyuka dake karkashin karamar hukumar Gusau sun tsere daga gidajen su bayan 'yan bindiga sun kai musu sabon mummunan farmaki.
Janar Lucky Irabor, a ranar Litinin, ya kalubanci kira da gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya yi ga mutanen jihar da su mallaki bindigogi don kare kansu.
Yayin da ake jiran shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai ziyara jihar Imo a ranar 12 ga watan Yuli, Gwamna Hope Uzodimma ya bawa 'yan bindiga ke ta'addanci.
'Yan ta'addan kungiyar Ansaru sun haramta duk wasu lamurran siyasa a yankuna masu tarin yawa na gabashin Birnin Gwari tare da aurar da kananan yara matan yanki.
Bala Muhammad, gwamnan jihar Bauchi, ya bukaci jami'an tsaron jihar da su samar da wani mataki wajen tsare kauyuka daga 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe babban malamin darikar Katolika na kwalejin fasaha ta jihar Kaduna, Rev. Fr. Vitus Borogo a ranar Asabar, 25 ga watan Yuni.
A yayin da korafi kan tabarbarewar tsaro ta yawaita a jihar, hukumomin Zamfara sun umarci kwamishinan 'yan sandan jihar sa ya bada lasisin rike bindigu a jihar.
'Yan bindiga sun halaka manoma 11 a yankin Ghandi dake karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto. Kamar yadda bincike ya nuna, harin ya faru wurin karfe 12 na rana.
'Yan bindiga a ranar Alhamis sun kai hari tare da kone ofishin 'yan sanda, shaguna da gidaje uku a kauyen Zugu dake karamar hukumar Bukkuyum ta jihar Zamfara.
Yan ta'adda
Samu kari