Yan ta'adda
Rundunar sojojin Najeriya ta samu nasarar kwato bindigogin harbo jirgin sama yayin da ta kai samame tsakanin ranar 24 ga watan Fabrairu da 10 ga watan Maris. An
A kashe a kalla dan kasuwa guda daya an kuma sace wasu da ba a san adadinsu ba yayin da masu garkuwa da mutane suka kai hari wani kasuwar kauye a Chibani, karam
Mataimakin shugaban kungiyar Kiristocin Najeriya reshen Arewa, Rabaran John Hayab ya tabbatar da faruwar lamarin, kamar yadda Punch ta ruwaito a yau dinnan.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kisan sojoji goma sha takwas, jigatar sojoji takwass da kuma mutuwar biyu a farmakin da 'yan ta'adda a yankin Kanya.
A ranar Laraba, Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya tabbatar wa mazauna jiharsa cewa gwamnatinsa ya shirya tsaf wurin kawo karshen ‘yan bindiga da ma
Majalisa ta bukaci gwamnatin tarayya da ta tura sojoji na kasa da sama, da sauran jami’an tsaro domin su kai yaki har zuwa sansanin yan bindigar don kawar dasu.
Wasu mutum goma da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da suka addabi yankin Obbo-Aiyegunle zuwa Ekiti a jihar Kwara sun shiga hannun hukumar 'yan sintiri.
Shugaba Muhammadu Buhari ya mika sakon ta'aziyya ga iyalan yan sa kai sama da 60 da yan bindiga suka kashe a jihar Kebbi, ya nemi jami'an tsaro su kara kaimi.
Masu garkuwa da mutane sun sako dagaci da sauran mutane 35, bayan biyan N26 miliyan a matsayin kudin fansa, bayan wadanda aka yi garkuwan dasu sun kwashe kwana.
Yan ta'adda
Samu kari