Yan ta'adda
Dakarun sojin saman Najeriya sun budewa tawaga biyu ta masu satar shanu yayin da suka kai wani samame a Jihar Zamfara da Neja wuta ta jiragen yakin sojojin.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin mayakan ISWAP ne, sun kai wa sansanin sojoji farmaki a daren Laraba a jihar Borno. Sun tarwatsa sojojin tare da sace makamai.
Yan yankunan da ta'addancin 'yan bindiga yayi kamari a yankin Kusherki na karamar hukumar Rafi ta jihar Niger sun nemi zaman lafiya da kungiyoyin 'yan bindiga.
Jami'an yan sanda reshen jihar Zamfara sun ceto wasu mutane 14 a yayin wani aiki da suka gudanar a dajin Kunchin Kalgo da ke karamar hukumar Tsafe ta jihar.
Yan bindiga sun kai farmaki gidajen da ke yankin Rahamawa da Shagari low-cost a jihar Katsina a safiyar yau Alhamis, 23 ga watan Yuni inda suka sace mutane.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace masu kai farmakin kwanakin nan kan cocina "ragwaye" ne kuma za a ladabtar da su kan laifukansu. Ya kwatantasu da ragwaye.
Wasu mutum biyu da kwanan nan aka ceto daga hannun masu garkuwa da mutane a Katsina, mata da miji, sun bayyana cewa sai da suka biya miliyan 11 sannan aka sako.
Tawagar hadin gwiwa da ta kunshi rundunar yan sandan Najeriya da yan bijilante a karamar hukumar Safana ta Jihar Katsina sun kashe yan ta'adda biyu yayin musaya
Wasu tsagerun yan bindiga sun fille kan Nelson Achukwu, wani tsohon dan majalisa a jihar Anambra bayan sun yi garkuwa da shi. Sun kuma karbi kudin fansarsa.
Yan ta'adda
Samu kari