Yan ta'adda
A ranar Laraba, wasu masu garkuwa da mutane sun halaka fitaccen mai saida shanu, tare da yin garkuwa da matarsa da ƴaƴansa maza a Jalingo, babban birnin Taraba.
Wani mutumi da ake yiwa zargin ta'addanci ya gudu daga hannun hukuma a jihar Akwa Ibom, hukumar yan sandan Najeriya ta bayyana. Kakakin hukumar yan sandan jihar
Tsoron hare-hare daga yan bindiga ya tursasa wasu makarantu a birnin Owerri, jihar Imo tsayar da harkoki tare da sallamar dalibansu domin su koma gidajensu.
A kalla mutane goma sha tara ne ‘yan bindiga suka kashe a kauyen Ganar-Kiyawa da ke gundumar Adabka a karamar hukumar Bukkuyum,sun kashe dagacin kauyen a harin.
Shugaban muguwar kungiyar ISWAP, Sani Shuwaram ya shura lahira sakamakon luguden da jiragen sojin sama na Super Tucano suka yi a yankin Marte da ke jihar Borno.
Gwamnatin Zamfara ta ce ta dauki jami’an kare al’umma 4,200 aiki a matakin dakile ayyukan ‘yan bindiga a jihar,cewa Kwamishinoni Ibrahim Dosara da Mamman Tsafe.
Tsagerun yan bindiga sun kashe mutane biyar ciki harda wani malamin makaranta a hanyar Layin Lasan Tabanni da ke karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna.
Wasu majiyoyin soji sun shaidawa jaridar TheCable cewa, dakarun Operation Hadin Kai sun kashe mayakan kungiyar IS da ke yammacin Afirka (ISWAP) da dama a Borno.
Yan sandan jihar Imo sun kashe yan bindiga biyar da ake zaton yan kungiyar awaren IPOB ne a wani musayar wuta da suka yi a safiyar Lahadi, 20 ga watan Maris.
Yan ta'adda
Samu kari