Yan ta'adda
Wasu yan bindiga da ake zaton masu fashi da makami ne sun kaddamar da hare-hare kan manoma a yankin gabashin jihar Sokoto. Sun kashe manoma 11 a gonakinsu.
Yan ta'adda a sa'o'in farko na ranar Litinin sun sake yin garkuwa sa wani limamin cocin katolika, Rabaren Fada Emmanuel Silas a karamar hukumar Kauru ta jihar.
Rundunar sojojin sama tare da taimakon rundunar hadin gwiwa ta MNJTF ta kashe wasu mayakan ISWAP masu yawan gaske a karamar hukumar Marte da ke jihar Borno.
Wata dattijuwa mai shekaru 52, Maryam Muhammad, ta tabbata a jaruma bayan 'yan bindiga sun aikata barzahu yayin da tayi kokarin kare rayuwar 'danta, inda hakan.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya kaddamar da sabuwar rundunar dakarun gadin al'umma wacce za ta magance ta'addanci na 'yan bindiga a jihar ta Zamfara.
A kalla rayuka 17 sun salwanta bayan wadanda suka samu matsanantan raunuka yayin da yan ta'adda suka kai farmaki mahakar ma'adanan da 'yan kasar Sin ke kula da.
Iyalan fasinjojin da aka yi garkuwa dasu a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun bukaci gwamnatin tarayya da ta taimaka wajen ganin an saki wadanda aka yi garkuwa.
Gwamnatin tarayya ta ce 'yan ta'adda ne ke kawo ci baya a kokarin da ake na samar da tsayayar wutar lantarki mai dorewa ga 'yan Najeriya, musamman yankin arewa.
A yau 29 ga watan Yuni ne rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar karbar akalla 'yan ta'addan Boko Haram 314 da suka mika wuya a karamar hukumar Bamata jihar Born
Yan ta'adda
Samu kari