Yan ta'adda
Dakarun sojin Najeriya dake aiki da Rundunar Operation Hadarin Daji sun harbe daya daga cikin gagararren shugabannin ‘yan bindiga na Zamfara, Ibrahim Chire.
Mambobin kungiyar ISWAP an gano suna kafa sansanoni a wuraren kauyen Mutu dake yankin Mada ta karamar hukumar Gusau a jihar Zamfara da kokarin kai farmaki.
Wasu miyagu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai farmaki babban asibitin Abdulsalami Abubakar dake garin Gulu a karamar hukumar Lapai, Niger sun kashe mutum 2.
Dakarun sojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun yi nasarar dakile harin da aka kai musu a daren Litinin a Mafa dake jihar Borno, Zagazola suka gano.
Za ku ji asalin dalilin fito da tsofaffin mayakan Boko Haram daga gidan yarin kirikiri. Shugaban Hafsun Tsaro ya yi wannan bayani bayan taron majalisar tsaro.
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina tace ta bankado wani harin ‘yan bindiga a yankin Gatakawa dake karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina. Sun Ceto Mutum 18.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sake bude wasu makarantu 45 daga ciki 75 da ta rufe saboda rashin tsaro, ma’aikatar ilimi ta bayyana hakan a ranar Laraba a Gusau.
Dakarun sojin sashi na biyu na Operation Hadin Kai a jihar Yobe sun sanar da kama wata wiwi mai tarin yawa da ake zargin an nufi kai ta maboyar ‘yan ta’adda.
Dakarun sojin Najeriya karkasin rundunar Operation Hadin Kai sun dakile wani hari da ‘yan Boko Haram suka kai a Borno. Sojojin sun ragargaji ‘yan ta’addan.
Yan ta'adda
Samu kari