Yan ta'adda
Sama da mmutum 70 da ake zargin 'yan Boko Haram ne ruwa yayi awon gaba da su a a wani rafi bayan luguden wutan da dakarun Operation Hadin Kai suka yi a Borno.
An samu fashewar bam a daya daga cikin manyan masallatan yammacin Afganistan a ranar Juma'a, inda aka rasa wani babban limamin Taliban a kasar ta Afghanistan.
Jirgin Yakin Super Tucano yayi ruwan wuta kan akalla yan yan ta'addan kungiyar Boko Haram 49 a harin da Sojoji suka kai sansaninsu uku dake dajin Sambisa..
Kakakin rundunar ‘yan sanda, Benjamin Hundeyin ne ya bayyana hakan a wata wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba a Legas, Premium Times ta ruwaito a yau Alhamis.
Mataimakin shugaban kasa Machar ya ce sojojin sun jarabtu da azababben sauyin yanayi ne da dai sauran cututtuka a lokacin da yake jawabi yayin bikin yaye sojoji
Wani birni mai cike da walwala a Kamaru mai suna Bamenda a yanzu ya zama mayanka da zangon mutuwa tun bayan barkewar yaki shekaru biyar da suka gabata zuwa yau.
Tawagar IRT dake karkashin sifeta janar na 'yan sanda, ta damke mai kai wa 'yan bindiga bayanan da ya kai ga sace mata da 'ya'ya 2 na 'dan majalisa a Katsina.
Mai magana da yawun rundunar ‘yan sanda, Benjamin Hundeyin, ya tabbatar da kama matashin a ranar Lahadi a wata sanarwa da ya fitar, Daily Nigerian ta ruwaito.
Korarren Sarkin Zurmi na jihar Zamfara, Abubakar Atiku, ya rasu a Dubai, babban birni a Haddadiyar Daular Larabawa.Atiku ya rasu a wani asibiti mai zaman kansa.
Yan ta'adda
Samu kari