Yan ta'adda
Tsananin luguden wutan da mayakan sojin saman Najeriya suka yi ta jirgin yaki a maboyar Boko Haram tayi ajalin Kwamandoji biyu da wasu Mayaka 40 na kungiyar.
A jiya Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yaba wa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kan kokarin da ya ce Shugaban na yi ba kakkautawa wajen yaki da boko Haram.
Jami'an NSCDC na reshen jihar Zamfara sun kama wani matashi mai suna Mustapha wanda ke sana'ar POS kan zargin harkar kudi da 'yan ta'addan da ke yankin Gummi.
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun kutsa yankuna biyu na karamar hukumar Denge Shuni da ke jihar Sokoto. An gano cewa basu illata kowa ba amma sun kwashe dabbobi.
Zakakuran dakarun sojin Najeriya sun halaka fitaccen gagararren shugaban 'yan bindiga, Kachalla Gudau. Ya addabin yankunan Katsina, Kaduna, Zamfara da Nijar.
An kama wasu mutum uku da ake zargin sun sato yara daga Arewacin Najeriya za su kai yankin Kudancin Najeriya. An bayyan yadda za a yi dasu yanzu ga 'yan sanda.
An tseraratar da wasu karin fasinjoji goma sha nbiyu da akai garkuwa dasu a tashar jirgin kasan Edo, a shekarar data gabata, yayin da suke kokarin hawa jirgin
Shelikwatar rundunar tsaron Nigeria ta sanar da kamawa tare da kashe gugun yan ta'adda hadi da kama makamansu masu tarin yawa a yakin da take dasu a fadin Kasar
Yayin da suke gudanar da aikin kakkaba, dakarun rundunar Sojojin Najeriya sun kashe mayakan ta’addanci fiye da 50 sannan sun kama wasu da dama a yankin arewa.
Yan ta'adda
Samu kari