Yan ta'adda
Imam Al-Barnawi da wasu manyan kwamandojin kungiyar ta'addanci na ISWAP sun yi gudun ceton rai bayan takwarorinsu na kungiyar Boko Haram sun farwa sansanoninsu.
Mayakan ta’addanci na Boko Haram sun kai wa mayakan ta’addanci na ISWAP farmaki inda suka halaka har 35 daga ciki a yankunan tafkin Chadi da dajin Sambisa.
An kashe matar aure a Amoso Eddah tana dauke da tsohon juna-biyu. Mai ba Gwamnan Ebonyi shawara ya ce ‘dan takaran Jam’iyyar APC da mutanensa suka yi aika-aikar
Dakarun sojin Najeriya tare da hadin guiwar jami'an farar hula sun yi nasarar halaka 'yan Boko Haram hudu tare da tarwatsa sansanoni 6 sabbi na Mafa a Borno.
Wani mai gidan saukar baki ya shiga hannun ‘yan bindiga yayin da je yin aiki a gonarsa. Wanna n lamari ya sa mutanen kauye sun fusata, suna neman taimakon.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar ceto fasinjoji 15 da ‘yan ta’adda suka sace tare da shiga da su cikin dajika. Mutum bakwai ne manyan maza.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da halaka wani ‘Dan bindiga tare da kama wasu shida da ake zargi. Suna daga cikin yaran Bello Turji da Kachalla.
'Yan bindiga sun tare a wani dajin jihar Bauchi, inda suke sace mutane suna yin karbar kudin fansa. An kuma kama wasu da ake zargi da yin garkuwa da mutum hudu.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki kan matafiya a babbar hanyar Lokoja zuwa Obajana inda suka harbi wani fitaccen ‘dan jarida. An garzaya dasu asibiti.
Yan ta'adda
Samu kari