Yan ta'adda
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabon hafsan hafsoshin Najeriya Taoreed Lagbaja, zai magance duk matsalar ta'addancin da ake.
Jami'an tsaro sun kwamushe wasu mutane hudu da ake zargin shirya kai hari gidan tsohon shugaban kasa, Atiku Abubakar a Yola da kuma wasu wurare a birnin Yola.
Miyagun ƴan bindiga sun kai wani mummunan sumame cikin tsakar dare a wasu ƙauyukan jihar Bauchi, inda suka halaka mutum biyu da sace wasu mutum biyu daban.
Ƴan bindiga sun kai farmaki a wani ƙauye cikin ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara, inda suka sace mutum huɗu iyalan wani babban ɗan siyasa na ƙauyen.
Yayin zaman sauraron shari'ar Tukur Mamu a ranar Juma'a. 21 ga watan Yuli, Mai shari'a Inyang Ekwo ya bukaci duk wanda shari'ar bata shafe shi ba da ya fita.
Dakarun sojojin atisayen 'Operation Hadin Kai' sun ragargaji ƴan ta'adda a jihar Borno. Dakarun sojojin sun halaka ƴan ta'adda shida tare da ƙwato makamai.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya koka kan kwaranyowar 'yan ta'adda da wasu masu aikata miyagun laifuka zuwa jiharsa daga jihohin da ke makwabtaka da.
Ƴan bindiga a daren ranar Lahadi 16 ga watan Yuli sun halaka wani ɗan majalisa a ƙaramar hukumar Nsukka ta jihar Enugu har lahira, bayan sun yi ta harbinsa.
Hukumar 'yan sandan ta bayyana cewa jami'an sashin tattara bayanan sirri sun damƙe Yusuf Usah bisa zargin hannu a harin da aka kai wa Ayarin babban fasto a Edo.
Yan ta'adda
Samu kari