Yan ta'adda
Babbar kotun Tarayya ta yi hukunci kan shari'ar mai taimakon Boko Haram da kuma hukumar DSS inda alkali ya kori karar kan saba ka'idar kotuna a kasar.
Yan Boko Haram sun farmaki wasu masu sana'ar itace a Damboa, jihar Borno a ranar Litinin inda suka yi gunduwa-gunduwa da sassan jikin mutum sha daya.
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da akalla mutum 100 bayan sun farmaki wasu kauyuka a jihar Katsina da karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara saboda haraji.
Wasu 'yan bindiga sun harbe wani mai sarautar gargajiya a jihar Imo mai suna Eze Joe Ochulor da ke sarautar Otulu a karamar hukumar Ezinihite Mbaise a jihar Imo.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar miyagun yan bindiga a wani sumame da suka kai a maboyarsu da ke jihar Kebbi. Sun ceto mutum shida.
Tsagerun yan bindiga sun kai farmaki tare da kashe mutane 20 a yankunan Yangtu da Ussa da ke jihar Taraba, a yammacin ranar Juma'a, 24 ga watan Nuwamba.
Jiragen yakin rundunar sojojin saman Najeriya sun samu nasarar halaka wani ƙasurgumin shugaban yan ta'addan Boko Haram a wani hari a jihar Borno.
An samu asarar rayuka mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba yayin da wasu miyagun ƴan bindiga, suka kai mummunan farmaki kan wasu ƙauyuka a jihar Taraba.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari a jihar Zamfara inda suka halaka mutum biyu har lahira. Ƴan bindigan sun kai sabon farmakin ne a garin Kauran-Namoda.
Yan ta'adda
Samu kari