Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a ranar Lahadi ya bada labarin yadda tsoron bulala yasa ya bar makarantar Islamiyyar da akafi sani da Ile - Kewu a kasar.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Chief Olusegun Aremu Obasanjo ya bayyana cewa 'bai nemi mulki ba, mulkin ne ta rika binsa.' Obasanjo ya yi magana ne a Abeokuta,
Tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Obasanjo ya jaddada cewa ba karamin dadi zai ji ba idan dan kabilar Igbo ya zama Shugaban kasa bayan Shugaba Muhammadu.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo ya shiga wasan kwallon kafan da aka yi a filin wasa na farfajiyar katafaren gidansa na Abeokuta a jihar Ogun.
Shehu Sani ya ce a lokacin da aka yanke masa hukuncin shekaru 7 a kurkuku da kuma daurin rai da rai a lokaci daya sai Obasanjo ya tambaye shi da wanne zai fara.
Obasanjo ya ce da ace hukumar EFCC na aikinta yadda ya kamata toh da ya kamata ace wasu masu neman takarar kujerar shugaban kasar Najeriya a 2023 suna a kurkuku
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya ce akwai ‘yan takarar shugaban kasa a zaben 2023 da suka cancanci zaman gidan yari da hukumar yaki da rashawa, EF
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, a halin yanzu yana ganawar sirri da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a dakin karatu na Shugaba Obasanjo,
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed a ranar Laraba ya yi ganawar sirri da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a Abeukuta, babban birnin jihar Ogun.
Olusegun Obasanjo
Samu kari