Olusegun Obasanjo
Shugabana kungiyar dattawan Arewa, Farfesa Ango Abdullahi, da yan tawagarsa sun gana da tsohon shugaban ƙasa, Chief Olusegun Obasanjo, a Abeokuta, jihar Ogun.
An kama mutane hudu kan zarginsu da cinna wuta a gonar tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo da ke Jihar Benue, Channels Television ta ruwaito. Gonar tana yank
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya yi alawadai akan kona gonarsa da wasu batagari suka yi a garin Howe da ke Karamar Hukumar Gwer ta Kudu a Jihar Binuwai a kwanak
Gobara ta lashe gonar lambun tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo a Howe da ke Karamar Hukumar Gwer a jihar Benue a cikin ranakun karshen mako.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, tshon shugaban kasar Najeriya ya yi bayanin rawar da ya taka bayan an sako tsohon shugaban kasa Olusegun Aremu Obasanjo.
Janar Abubakar Abdulsalami (mai ritaya) ya ce musanta cewa shi ne ya shawarci tsohon shugaba Olusegun Obasanjo ya shiga siyasa bayan sako shi daga gidan yari...
Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, tsaffin gwamnoni hudu, mambobin kwamitin gudanarwa sun shiga ganawar sirri da Obasanjo.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya ce mayar da hankali da kuma aiki a siyasance shi ne zai iya mayar da yawan jama'ar kasar nan zuwa yawa masu amfani.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce dukkan man fetur da ke yankin Niger Delta na Najeriya ne kuma yankin bai isa ya nuna wani iko kan fetur din ba.
Olusegun Obasanjo
Samu kari