Olusegun Obasanjo
Gobara ta lashe gonar lambun tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo a Howe da ke Karamar Hukumar Gwer a jihar Benue a cikin ranakun karshen mako.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, tshon shugaban kasar Najeriya ya yi bayanin rawar da ya taka bayan an sako tsohon shugaban kasa Olusegun Aremu Obasanjo.
Janar Abubakar Abdulsalami (mai ritaya) ya ce musanta cewa shi ne ya shawarci tsohon shugaba Olusegun Obasanjo ya shiga siyasa bayan sako shi daga gidan yari...
Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, tsaffin gwamnoni hudu, mambobin kwamitin gudanarwa sun shiga ganawar sirri da Obasanjo.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya ce mayar da hankali da kuma aiki a siyasance shi ne zai iya mayar da yawan jama'ar kasar nan zuwa yawa masu amfani.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce dukkan man fetur da ke yankin Niger Delta na Najeriya ne kuma yankin bai isa ya nuna wani iko kan fetur din ba.
Matasan Arewa sun fusata da yadda tsohon shugaban kasar Najeriya, Obasanjo ke ci gaba da sukar gwamnatin shugaba Buhari a wannan lokacin rashin tsaro da ake cik
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo a ranar Alhamis ya koka akan yadda yaran da suka daina zuwa makaranta za su koma ‘yan kungiyar Boko Haram.
Tsohon shugaban kasan Afirka ta kudu,Thabo Mbeki ya bayyana yadda shi da tsohon shugaban kasan Najeriya,Abdulsalami Abubakar suka hada kai wurin hana shi mulki.
Olusegun Obasanjo
Samu kari