Adams Oshiomole
A zaben 2023, kowane ‘Dan takara ya ce shi ne wanda ya yi galaba, ba Bola Tinubu na Jam’iyya mai-ci ba. Tsohon Shugaban APC, Adams Oshiomhole ya yi magana.
Yanzu muke samun labarin cewa, tsohon gwamnan jihar Edo ya yi nasara a zaben sanata da aka gudanar a mazabarsa, inda ya banke abokin hamayyarsa na yankin a PDP.
Tsohon shugaban APC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Edo, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya ce nan da ranar Asabar Buhari da gwwamnan CBN kai karshen lokacinsu.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya yi umurnin a kamo masa tsohon gwamnan jihar Adams Oshiomole bisa tura fusatattun matasa gudanar da zang-zanga a jihar.
Tsohon Shugaban APC na kasa, Adams Oshiomhole, ya yi korafi cewa ya siya litar man fetur a kan N1,000, duk da kashe fiye da naira tiriliyan 7 kan tallafin mai.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Kwamred Adams Aliyu Oshiomole, ya bayyana cewa gwamnan bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, yaudarar shugaba Muhammad Buhari yayi.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya caccaki Atiku Abubakar, yace ko kaɗan baya neman mulki don goben yan Najeriya ta yi kyau.
Tsohon gwamna Adams A Oshiomole ya bayyanawa yan siyasar Najeriya makomarsu idan suka cigaba da yiwa al'ummarsu karya da alkaruwan da ba zasu iya cikawa ba.
An ji Mai girma Gwamna Nyesom Wike yana maganar yadda zaben 2023 zai kasance. Nyesom Wike yace mutanensa na Ribas ba za suyi ‘SAK’ a Zaben Shugaban kasa ba
Adams Oshiomole
Samu kari