Adams Oshiomole
Tsohon gwamna Adams A Oshiomole ya bayyanawa yan siyasar Najeriya makomarsu idan suka cigaba da yiwa al'ummarsu karya da alkaruwan da ba zasu iya cikawa ba.
An ji Mai girma Gwamna Nyesom Wike yana maganar yadda zaben 2023 zai kasance. Nyesom Wike yace mutanensa na Ribas ba za suyi ‘SAK’ a Zaben Shugaban kasa ba
Tsohon gwamnan jihar Edo kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Kwamaret Adams Oshiomhole, yace shugabanci na tare da halayya, ya dace a rika cika alƙawari
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya nemi afuwar tsohon shugaban APC na ƙasa kan jayayya da shi a zaɓen gwamnan jihar Edo da ya gabata a watan Satumba, 2020.
A ci gaba da kulla ƙawance da manyan jiga-jigan APC na ƙasa, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya masa gayyatar gwamna Wike, yanzu haka ya isa Patakwal, jihar Ribas.
Adams Oshiomhole, tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa ya zargi Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party da kawo rashin aikin yi Najeriya
Tsohon minsitan Buhari, kuma tsohon shugaban APC na kasa, Adams Oshiomole ya bayyana yadda gwamnoni ke taimakawa wajen dagula kasar nan a lokutan zabukan kasar.
Mataimakin daraktan gangamin kamfen din APC, Adams Oshiomole ya ce bai da masaniya ko dan takarar shugaban kasansu na nan a Najeriya yayin fara wanna kamfe.
Adams Oshiomhole yace Peter Obi ba zai iya kawo karshen rashin tsaro, Oshiomhole yana ganin wanda bai iya tsare jiharsa, ba zai iya zama mafita a aben 2023 ba.
Adams Oshiomole
Samu kari