Peter Obi
Gwamnan Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal da tsohon gwamnan jihar Anambra, za su sa labule da mambobin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a majalisar wakilai.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP a zaben 2019, Mista Peter Obi, ya bayyana sha’awarsa tsayawa takarar shugaban kasar Najeriya a za
Dan gwamnan Kaduna, Bashir Nasir El-rufai ya je shafinsa na Twitter domin yiwa Peter Obi da Kingsley Moghalu ba’a, inda ya ce ba za su kai labari ba a 2023.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi, wanda a sirrance ya mallaki kamfanoni a ketare ya na daga cikin 'yan siyasar Najeriya da Premium Times ta ruwaito.
Peter Obi, tsohon gwamnan jihar Anambra ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya daina daukar hotunan da 'yan siyasa marasa tausayi da daraja da ke sauya.
Legit.ng ta jero wasu mutane biyar da ake ganin za su gajin Shugaban kasa Buhari idan APC da PDP suka yanke shawarar mikawa kudu maso gabas tikitin takara.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP a zaben 2019, Peter Obi ya ce adadin talakawa a Najeriya zai kai miliyan 110 zuwa karshen
Peterside da wasu Masana sun fadawa Gwamnatin tarayya a saki hanyoyi a cigaba da kasuwanci domin rufe kowa a gida ba ya aiki. Sun ce a bude kasuwanni a sannu.
Peter Obi ya tofa albarkacin bakinsa a Ranar Laraba kan sauke Sanusi II daga gadon mulki, ya ce tsige Sanusi II ya jawowa Najeriya wani bakin jini na gaske.
Peter Obi
Samu kari