Kashim Shettima
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga wayar da kan jama'a game da nasarorinsa yayin wani taron jakadunsa na Renewed Hope Ambassadors a Abuja.
Aliko Dangote ya ce darajar Naira za ta kai ₦1,000 kan dala kafin karshen 2026, yana yabawa canje-canje a tattalin arziki da muhimmin raws na masana’antu.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa a yanzu haka jihar Kano ta tashi daga 'yar kallo a cikin manyan al'amura a Najeriya.s
A labarin nan, za a ji yadda Gwamna Abba Kabir Yusuf, Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima da manyan Najeriya da suka yi ziyarar jaje a kasuwar Singer.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya karbi gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC. Shettima ya bayyana muhimmancin Kano ga APC.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, wnada ya wakilci Bola Tinubu tare da manyan jiga-jigai sun karbi Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Shugaba Tinubu ya lula zuwa Adamawa don bude manyan ayyuka, yayin da Shettima ya nufi Kano don jajen gobarar Singer da karɓar Gwamna Abba Yusuf zuwa APC.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya yi tafiya zuwa kasar Ethiopia. Shettima zai wakilci Mai girma Bola Tinubu a wajen taron kungiyar AU.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan Kashim Shettima a wajen taron majalisar tattalin arziki ta kasa (NEC). Mahalarta taron sun yi masa tafi.
Kashim Shettima
Samu kari