Kashim Shettima
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a kasar nan. Ya fadi hanyar da za a magance ta.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashin Shettima, Dakta Abdullahi Ganduje da wasu gwamnonin PDP da APC sun halarci janazar tsohon gwamnan jihar Ondo da ya rasu a 2023.
Majalisar tattalin arziki ta kasa (NEC) ta amince da rabawa manoma takin zamani tare da kuma kaddamar da dakarun gona don yaƙi da 'yan ta'adda da ke farmakar manoma.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya bayyana halin Shugaba Tinubu wanda mafi yawan 'yan Najeriya ba su sani ba, inda ya gadi abin da ya kawo yunwa kasa.
Gwamnatin tarayya ta ce ta gano hanyoyi 32 da ake safarar kayan abinci daga Najeriya zuwa wasu kasashen ba bisa ka'ida ba, wanda hakan ke haifar da tsadar abinci.
Rahotannin da ke shigo mana yanzu na nuni da cewa misalin karfe 1:58 na ranar Laraba aka rantsar da Duoye Diri a karo na biyu a matsayin gwamnan jihar Bayelsa.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani kwamitin aiwatar da shirin na ‘Pulaku’, da nufin magance matsalolin rikicin manoma da makiyaya da kuma samar da hadin kan kasa.
'Yan wasan Super Eagles za su samu goyon bayan mataimakin shugaban kasa a wasan karshe na AFCON da ake bugawa a halin yanzu. AN bayyana yadda aka yi.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya shawarci malaman addini a Najeriya da su kasance masu tunatar da jama'a kan muhimmancin mutunta juna.
Kashim Shettima
Samu kari