
Kashim Shettima







Yayin da ake ta yada cewa Bola Tinubu zai sauya Kashim Shettima a matsayin mataimakinsa, dan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya gargade shi kan daukar wannan mataki.

Tsohon shugaban majalisr dattawan Najeriya, Sanata Adolphus Wabara ya nuna takaicinsa kan yadda Shugaba Bola Tinubu da Kashim Shettima suka fice Najeriya a tare.

Jam'iyyar APC ta yi watsi da rade radin da ke cewa ana yunkurin sauya mataimakin shugaban kasa a zaben 2027 bayan Arewa ta Tsakiya sun ta nemi kujerar.

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya tashi daga Abuja zuwa birnin Dakar da ke kasar Senegal domin wakiltar Bola Tinubu a wani babban taro.

Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da shirin NiYA a fadar shugaban kasa domin ba matasa horo da samar da ayyuka a Najeriya. An raba miliyoyi wa wasu matasa.

Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya yi bulaguro zuwa jihar Kaduna a yau Alhamis 27 ga watan Fabrairun 2025 tun bayan barinsa mulki a shekarar 2023.

Jiga-jigan APC sun fara hallara a sakatariyar jam'iyyar ta kasa dake Abuja a shirin da ake yi na gudanar da babban taro na kasa a karon farko tun 2023.

Tinubu ya jagoranci taron APC a Abuja, inda aka tattauna batutuwan jam’iyya kamar rajistar mambobi, babban taro mara zabe da shari’un da ke kotu.

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta samar da kayayyaki kuma za ta ci gaɓ da tallafawa jami'an tsaro domin magance duk wata matsalar tsaro.
Kashim Shettima
Samu kari