
Kashim Shettima







Mataimakin shugaban ƙasan Najeriya, Kashim Shettima ya bayyana cewa dukkanin yankunan ƙasar nan za su amfana da ayyukan cigaba na Shugaba Tinubu.

Kwamrad Timi Frank, tsohon jigon jam’iyyar All Progressives Congress ya bayyana hukuncin kotun zabe a matsayin juyin mulkin bangaren shari’a a Najeriya.

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Najeriya kuma ɗan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi wa Kashim Shettima, martani mai zafi

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya ce jam’iyyar APC za ta yi wa dan takarar PDP, Atiku Abubakar ritaya zuwa Kombina inda zai dunga kiwon kajin turawa.

Kotun saurarn kararrakin zaben shugaban kasa ta kori karar da jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM) ta shigar saboda rashin cancanta da hurumin sauraronta.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi masu shirya kawo tarnaki a tsare-tsaren gwamnatin Shugaba Tinubu, ya ce ba za a dawo da tallafin mai ba.

Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya buƙaci masoya da masu fatan alkairi da kar su kashe kudi wajen taya shi murnar zagayowar ranar haihuwarsa a jaridu.

Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya bayyana cewa matsalar tsaron da ake fuskanta a yankin Arewa maso Yamma na da alaƙa da rashin ingantaccen shugabanci.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ware biliyoyin kudade har biliyan 50 don sake gina Arewacin kasar da rashin tsaro ya dai-daita, ya nemi hadin kan 'yan kasa.
Kashim Shettima
Samu kari