Kashim Shettima
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi rashin matar mahaifinsa wacce ta rasu tana da shekara 69 a duniya. Ta rasu ne bayan ta yi jinya.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya ce rashin gaskiyar dhugabanci ce asalin matsalar da ta haddasa rashin tsaro a faɗin arewacin Najeriya.
Mahdi Shehu, ya caccaki mutanen da suka tallata wa bayin Allah tikitin Asiwaju Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaben 2023 da sunan Muslim-Muslim.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan batun shirin maƴar da manyan hukumomi da cibiyoyin gwamnatin tarayya zuwa birnin Legas.
Manyan masu fada aji daga bangarori daban-daban suna ta isa cibiyar taro ta jami’ar Ibadan, inda ake bikin cikar jigon APC, Cif Akande shekaru 85.
Abba Kabir Yusuf ya bayyana jin daɗinsa bisa yadda Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima suka ƙi sanya baki a hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben Kano.
Bayan hare-haren da yan bindiga suka kai kananan hukumomin Bokkos da Barkin Kadi na jihar Filato, yan siyasa sun fara kai ziyara, ciki harda Shettima da Peter Obi.
Shugaban kasa, Bola Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima sun samu karramawar sarautar gargajiya a jihar Abia yayin da Godswill Akpabio shi ma ya samu sarauta.
Kashim Shettima ya kaddamar da ginin ofishin Gwamnan jihar Kano da aka gyara. Rabiu Musa Kwankwaso PhD FNSE ya hadu da Shettima wajen jana’izar Ghali Umar Na' Abba.
Kashim Shettima
Samu kari