![InnalilLahi: Kashim Shettima ya sake yin rashi a rayuwa, mutuwa ta ratsa gidansa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/efc7ceb52082b6bd.jpeg?v=1)
Kashim Shettima
![InnalilLahi: Kashim Shettima ya sake yin rashi a rayuwa, mutuwa ta ratsa gidansa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/efc7ceb52082b6bd.jpeg?v=1)
![Allahu Akbar: An yi jana'izar mahaifin sanatan Arewa, Shettima da sanatoci sun halarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/15d2c9f59a21aab7.jpeg?v=1)
![Rayuwar Tinubu za ta iya shiga hadari, majalisa ta nemi a siya masa sabon jirgi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f9f7bb8d05170ee8.jpeg?v=1)
![Kashim Shettima ya mika bukata 1 ga likitoci masu shirin tsallakawa kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/21def84d03236b5a.jpeg?v=1)
![Kashim Shettima ya bayyana yadda Tinubu ya gina Atiku da sauran mutane a siyasa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/21def84d03236b5a.jpeg?v=1)
![Tinubu ya fadi Ministan da bai yi nadamar nada shi ba a gwamnatinsa, ya kora yabo](https://cdn.legit.ng/images/360x203/87eebc49fb724f1b.jpeg?v=1)
![Yayin da ake batun sauya tsarin mulki, Shettima ya fadi babban matsalar Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0ffbf237620dde1d.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya yi karin haske kan matsalolin da Najeriya ke fuskanta inda ya ce sun wuce maganar sauya tsarin mulki.
![Shugaba Tinubu ya nuna gwamna 1, ya buƙaci sauran gwamnoni su yi koyi da shi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b1fef779a4a26b90.jpeg?v=1)
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo bisa nagartacceɓ shugabancin da ya ke yi wanda ya zama abin koyi ga ƴan ƙasa.
!["Yadda Tinubu ya bi ya hana tattalin arzikin Najeriya durkushewa", Kashim Shettima](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2f7ed96ca1fac366.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa tsauraran matakan da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bijiro da su ne suka ceto tattalin arzikin kasar daga durkushewa.
![Yayin da ake kukan tsadar kujerar hajji, Tinubu ya tausaya da tallafin biliyoyi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3fd2db5cf19b3269.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce Bola Tinubu ya tallafa da makudan kudi har N90bn a harkokin aikin hajji saboda tsadar kujera a bana.
![Bulaliyar kan hanya: Tinubu, Shettima za su fara biyan harajin fakin a filin jirgin sama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/47e3d96329854743.jpeg?v=1)
Yayin zaman majalisar zartarwa a yau Talata 14 ga watan Mayu, an sauya dokar da ta hana Bola Tinubu da Kashim Shettima biyan haraji a filayen jiragen sama.
![Kashim Shettima ya bayyana yadda biyan haraji zai amfani 'yan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0ffbf237620dde1d.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kasa, sanata Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu na kirkiro sababbin tsare-tsaren haraji ne domin gina Najeriya.
![Tinubu: Bayan watanni da magana, Kashim Shettima ya maidawa Atiku martani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1c2ed954f6159ea8.jpeg?v=1)
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ba zai ji dadin kalaman Kashim Shettima ba. Na biyu a Najeriyan ya maida martani ga 'dan takaran PDP a zaben 2023.
![Kashim Shettima ya soke tafiya zuwa Amurka saboda matsalar Jirgi, an tura minista](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b8e46e0e6103f56.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya soke tafiyar da aka tsara zai wakilci shugaba Tinubu a taron kasuwanci tsakanin Afirka da Amurka a Dellas.
![Wa ke jagorantar Najeriya yanzu? Atiku ya tambaya yayin da Shettima ya tafi Amurka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1028a5e6faacdb32.jpeg?v=1)
Da alama dai ziyarar da mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya kai kasar Amurka ta haifar da gibi a shugabancin Najeriya. Atiku Abubakar ya yi magana kan hakan.
Kashim Shettima
Samu kari