Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana yakinin cewa za ta kauce wa matsalolin da aka samu a ADC a cikin sabuwar jam'iyyar NDC.
Jigo a APC, Sanata Adeseye Ogunlewe, yace dalilai na addini da kabilanci ne zasu kawo cikas ga yunkurin da wasu yan majalisar tarayya ke yi na tsige Buhari.
Shekarau, ya ce an shafe sama da sa’a uku ana dambarwa a majalisar Dattawa a lokacin zamar tattauna wa batun matsalar tsaro a kasar, kowa na tsokaci da kawo n.
Jihar Ribas - Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal da tsohon kakakin majalisar wakilai Rt. Hon. Yakubu Dogara, a ranar Asabar sun ziyarci gwamnan.
Jihar Kano - Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dakta Rabiu Musa Kwankwaso ya gargadi ’yan Majalisar Najeriya da su yi takatsantsan da yunkurin tsige Shugaba Buhari da
A jiya ne muka fahimci cewa Hajiya Yadoma Bukar Mandara ta fice daga motar Muhammadu Buhari, a halin yanzu ta cire rai wani ‘dan siyasa zai iya gyara kasar nan.
A wannan rahoto, mun tattaro jerin wasu daga cikin kusoshin APC da suka fice daga jam’iyyar, ko suke shirin juyawa Bola Tinubu baya saboda ya ki daukar Kirista.
Sanata Elisha Abbo, dan majalisar tarayya daga Adamawa North ya goyi bayan kiran da sanatocin jam'iyyun adawa suka yi na tsige Shugaba Muhammadu Buhari. Abbo ya
Abuja - Yakubu Dogara, tsohon kakakin majalisar wakilai, ya yi kaca-kaca da tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da aka.
Babachir Lawal, tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, ya ce za a yaki tikitin musulmi da musulmi na jam'iyyar APC a zaben shugaban kasa na 2023 da addu'a. La
Siyasa
Samu kari