Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Taron Shugabannin Jam’iyya ya fito da rikicin da ake fama da shi a PDP. Gwamnoni takwas aka samu labari sun ki zuwa wajen taron da shugabannin jam’iyya suka yi
Za a ji mun kawo jerin wadanda suka halarci taron da aka yi da Atiku Abubakar, a cikin ‘yan PDP da suka shiga zaben fitar da gwani na neman zama shugaban kasa.
Za a ji Ifeanyi Okowa yace maganar gaskiya Peter Obi zai lawo Masu Matsala a Zaben Shugaban kasa, ya fadi yadda takarar Peter Obi za ta zama barazana gare su
A kokarin shirya wa babban zaɓen 2023dake tafe, jam'iyyar African Democratic Congress (ADC), ta sauke shugabanninta na jihohi 17 daga kan kujerunsu, ta naɗa BoT
A cigaba da shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya gana da yan takarar PDP da suka fafata zaɓen fidda gwani na tikitin shugaban masa.
Rikicin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), ta dau sabon salo ranar Laraba yayinda mambobin kwamitin gudanarwa na jam'iyyar suka bijirewa Ayu.
Mai neman kujerar gwamnan jihar Kaduna karkashin inuwar PDP, Isah Ashiru Kudan, ya yi ikirarin cewa sun shawo kan rikitin Atiku da Wike, saura abu guda da NWC
Atiku Abubakar ya dade yana neman zama shugaban Najeriya. An yi lokacin da Bola Tinubu, Rabiu Kwankwaso da Obi suka taimakawa Atiku a zaben shugabancin kasa.
Duk da zangon mulki na gab da karewa, gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya amince da naɗin sabbin masu taimaka masa guda Bakwai, an bayyana sunayensu.
Siyasa
Samu kari