Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
A ranar Talata, wasu hadiman Gwamna Darius Ishaku na jihar Taraba sun sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar Labour Party gabannin babban zaben 2023.
A ci gaba da kulla ƙawance da manyan jiga-jigan APC na ƙasa, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya masa gayyatar gwamna Wike, yanzu haka ya isa Patakwal, jihar Ribas.
Kungiyar kiristocin Najeriya ta shirya wani zama da 'yan takarar shugaban kasa don sanin abin da suka shiryawa kiristocin Najeriya. Hakazalika, za su tattauna.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba zai bari a yi rashin gaskiya ba a zaben 2023, kuma duk wanda ya lashe zabe ba zai baria tauye hakkinsa ba a zaben 2023.
Suleiman Othman Hunkuyi wanda shi ne ‘Dan takarar Gwamnan jihar Kaduna a karkashin jam’iyyar NNPP yana nadamar taimakawa jam’iyyar APC a zaben 2015 a Najeriya.
Jam’iyyar Labour Party ta rasa wasu dinbin mabiyanta a garin Olamaboro a jihar Kogi, wani jagoran jam’iyyar yace Labour Party ba za ta je ko ina a zaben 2023 ba
An shigar da karar Bola Tinubu a kotu, ana zargin yana amfani da shekaru da takardun bogi. Enahoro-Ebah yana tuhumar Tinubu, amma ba a fara sauraron shari’ar ba
A 2023 ne gwamnati za ta daina biyan tallafin fetur. Mai girma Ministar tayi wannan bayani a wajen taron NESG, wannan mataki zai jawo litar mai ya zarce N400.
Neman takarar Bola Tinubu ta jawo jirage sama da 30 suka sauka a filin jirgin Yakubu Gowon a Jos. An ga GwamnoniShugabannin majalisa, da tsofaffin Ministoci.
Siyasa
Samu kari