A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
‘Dan takarar gwamna a NNPP yana ganin babu wanda zai samu galaba a tashin farko. Suleiman Hunkuyi yana ganin dole sai APC, PDP, NNPP, LP sun je zagaye na biyu
Rikicin siyasa a jam'iyyar PDP tun bayan kammala zaɓen fidda gwani a dukkan matakai na ƙara ƙamari yayin da a Bayelsa yan sanda suka kama ɗan takarar Sanata.
Babban jigon jam'iyyar APC, Prince Tajudeen Olusi, ya gargadi masu zolayar dan takarar shugaban kasa, Tinubu, kan lafiyarsa. Ya ce kowa na da rashin lafiya.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, yace wajibi a bi tanadin kwansutushin ɗin PDP da dokoki da ƙa'idoji gabanin raba Ayu da kujerarsa .
Gwamnan Seyi Makinde na jihar Oyo ya karbi bakuncin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar a gidan gwamnatin jihar dake Agodi, Ibadan.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa lallai sai shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party, Sanata Iyorchia Ayu, ya yi murabus daga kan kujerarsa.
Yayin da ake gaba da fara yaƙin neman zaɓe, jigon jam'iyyar LP ya yi ikirarin cewa nasara ta Peter Obi ce a zaɓen shugaban kasa domin a kullum ƙara karɓuwa yake
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwe, yace jam'iyyar APC ta matukar gazawa kuma babu abinda ta tabuka a shekaru 7 da suka gabata na mulkinta kuma zasu fadi zabe.
Duk da rikicin cikin gida na jam'iyyar PDP da ya ki ci balle cinyewa, shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Iyorchia Ayu, ya mika mulki hannun mataimakinsa Damagum.
Siyasa
Samu kari