Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Tsofaffin zakarun kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles su 27 sun dira jihar Kano domin gangamin yakin neman zaben Tinubu. Amokachi, West, Babayaro da sauransu.
A yau ne aka ji labari Shugaban IPAC na reshen Jihar Nasarawa, Hon. Cletus Ogah ya fitar da jawabi da ya ji tsageru sun yi wa wani 'Dan APC tsirara a taro.
Sanata Chimaroke Nnamani na jam’iyyar PDP mai wakiltar mazabar Enugu ta Gabas, ya roki matasan Najeriya a kan cewa su zabii Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023.
Matan da ke goyon bayan jam’iyyar APC daga jihohin Kudu maso yamma sun yi taron kamfe a Legas, a nan Remi Tinubu ta fada masu yadda gwamnatinsu za ta dama da su
Takarar Bola Tinubu tare da Musulmi a 2023 a jam’iyyar APC ta bada damar tsaida Kirista da Kirista nan gaba. Oluremi Tinubu ta bayyana haka a wajen yawon kamfe.
Dan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin jam'iyyar NNPP ya bayyana abokin takararsa, ya kuma bayyana bukatar Kanawa su zabe shi a zaben 2023 mai zuwa a badi.
Dr Goodluck Ebele Jonathan, tsohon shugaban kasar Najeriya ya nuna damuwarsa kan tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar APC ta yi a babban zaben shekarar 2023.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya shirya yin muhawara daga safe har zuwa dare amma ba a kan wani dandalin da ke son amfani da shi don yin kudi ba.
Kalaman da Bola Tinubu ya yi a kan zabe ya jawo Hukumar INEC ta maida masa martani ta bakin babban sakataren yada labarai na shugaban INEC, Rotimi Oyekanmi.
Siyasa
Samu kari