Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, ya bayyana cewa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bashi tabbacin gudanar da zabe na gaskiyaa.
Gwamnan Smauel Ortom na jihar Benuwai yace nan ba da jimawa ba zasu shawo kan matsalolin da suka hana jam'iyyar zaman lafiya domin lashe zabe mai zuwa 2023.
Yayin da dan takarar gwamnan Katsina a inuwar jam'iyyar APC ke ci gaba da tallata manufofinsa ga masu zabe, ya gamu da gagarumin goyon baya a yankin Mani LG.
An daure na hannun daman dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour bisa kama shi da laifin yashe kudin gwamnati. An daure Doyin Okupe bisa wasu laifuka.
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya ce idan har Tinubu ya dare kujerar shugaban kasa a 2023, za a taimakawa jihar Jigawa wajen hako danyen man Guri/Malammadori.
Daga katshe dai abubuwa ba su yi daɗi ba a kokarin jam'iyyar PDP na dinke barakar cikin gida tsakaninta da Gt, tuni dai Atiku Abubakar ya fara daukar matakai.
Charles Aniagwu, kakakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na PDP, ya ce Atiku Abubakar zai lallasa Bola Tinubu na APC da Peter Obi a kudu maso gabas.
Jam'iyyar APC ta yi martani mai zafi game da yadda jam'iyyar PDP da Atiku suka bankado wani sabon batu game da sunan Tinubu na gaskiya, APC ta ce sun makara.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta gamu da cikas a jihar Jigawa yayin da wasu gomman mambobin suka yanke shawarar sauya sheka zuwa APC a Birnin Kudu LG.
Siyasa
Samu kari