Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Gwamna Dave Umahi ya ci Jam’iyyarsa tarar N5m a dalilin saba dokar Kamfe. Gwamnatinsa ta nuna rashin sanayya, ta ce a biya kudin ta asusun hukumar karbar haraji
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari zai kai ziyarar aiki jihar Kogi ranar Alhamis 29 ga watan Disamba, 2022, gwsmna Yahaya Bello ya ayyana hutu ga ma'aikata a ranar
A makon da ya gabata ne Gwamnan Jihar Kuros Riba, Farfesa Ben Ayade, ya nada Malam Adamu Uba Musa, Bahaushe na farko a tarihi a matsayin Kwamishina a Jihar.
Gwamnan jihar Abiya, Okezie Ikpeazu, yace fafutukar da tawagar G5 ke yi abu ne da zai ci gaba daga nan har illa masha Allah domin ganin an jawo kowa a jiki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa zai yi duk mai yiwuwa wajen gujewa rikici bayan ya sauka mulki a 2023. Ya ce zai bar Abuja ya koma garinsu Daura.
Rabaren Matthew Hassan Kukah, babban limamin cocin Katolika, ya bayyana cewa matsanancin halin da Buhari zai bar mu a ciki ya zarce wanda ya samu Najeriya.
Primate Elijah Ayodele ya ayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar zai habbaka tattalin arzikin Najeriya idan ya lashe zaben 2023.
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP na iya rasa jihar Kano a babban zaben 2023, saboda rikicin da ya dabaibaye babbar jam’iyyar adawar.
Wasu bayanai da suka fito daga ingantattun majiyoyi sun nuna cewa har yanzun babu tabbacin wanda tsagin G5-PDP zasu marawa baya a zaben shugaban kasan 2023.
Siyasa
Samu kari